Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira na musamman ga gwamnonin jam'iyyar APC. Tinubu ya tunatar da su cewa har yanzu akwai babban aiki a gabansu.
Yan bindiga sun kashe wasu daga cikin mutane fiye da 50 da suka yi garkuwa da su a jihar Zamfara da ke Arewacin Najeriya duk da karbar miliyoyin kudin fansa.
Wasu 'yan ta'adda dauke da makamai sun yi awon gaba da wasu mutane a jihar Neja. 'Yan ta'addan sun sace mutanen ne bayan sun kai farmaki a kauyensu.
Ana zargin Abubakar Ijidai ya kai hari kan tsohuwar budurwarsa da mahaifiyarta a gona, ya kashe mahaifiyar, sannan ya tsere. ‘Yan sanda na ci gaba da bincike.
An samu wani mummunan hatsarin jirgin ruwa a jihar Neja. Lamarin ya auku me bayan wani jirgi da yake dauke da fasinjoji ya kife a tsakiyar kogi yana cikin tafiya.
Kungiyar Limamai da Alarammomi ta Ogun ta nuna damuwa kan hana zirga-zirga da ake shirin kakabawa a Ikolaje da Idiroko saboda jana’izar sarki da ya rasu.
Tinubu ya nada shugabanni a hukumomin tarayya 42 a shekarar 2025. Manufar hakan ita ce inganta shugabanci da samar da aiki ta hanyar wakilcin kowane yanki.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta shawarci matasan yankin Arewa da su yi taka tsan-tsan da madugun Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso.
Yan bindiga sun kai wani hari yayin da suka sace wani Fasto da wasu biyu a gonarsu da ke Bauda a Maro da ke cikin Karamar Hukumar Kajuru a Jihar Kaduna.
Labarai
Samu kari