Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Jami'a tsaro sun kama mutane 22 da ake zargi da shiga kungiyar asiri a jihar Ogun. Cikin mutanen da 'yan sanda suka kama akwai sojoji biyu da wasu mata.
Yan sanda sun tabbatar da kama wani matashi dan shekara 31 da ya tono gawar kakarsa domin ya yi tsafin da Boka ya ba shi tabbacin zai samu kuɗi a jihar Neja.
Bayan Bola Tinubu ya sauya sunan jami'ar Maiduguri zuwa 'Muhammadu Buhari University', Kungiyar ASUU reshen UNIMAID za ta shiga kotu da gwamnatin tarayya.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Dr Muhammad Abubakar da aka fi sani da Dr Dalha Konduga ya rasu a jihar Borno. Malamin ya rasu bayan rashin lafiya.
An samu asarar rayukan wasu mutane bayan jirgin ruwan da suke ciki ya gamu da hatsari a jihar Taraba. Kayayyaki da motoci sun nutse bayan jirgin ya kife.
A watan Yulin 2025, sarakuna uku daga jihohi daban daban a Najeriya sun riga mu gidan gaskiya, ɗaya daga ciki shi ne Sarkin Gusau, Ibrahim Bello.
Rundunar sojin Najeriya ta hallaka wani dan bindiga Dan Dari Biyar da ya shahara da kashe mutane da garkuwa da mutane da gallazawa Hausawa a Sokoto.
Bayan rawar da Kwamishinan Sufuri ya taka wajen belin wani da ake zargin da safarar kwaya, Abba Kabir Yusuf ya kafa kwamitin bincike na musamman a Kano.
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta yi kalamai masu kaushi kan tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, bayan ya soki gwamnatin Shugaɓa Bola Tinubu.
Labarai
Samu kari