Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Dakarun sojojin Najeriha sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda a jihar Katsina bayan sun yi artabu. Sojojin sun kuma samu nasarar ceto mutanen da aka sace.
An tabbatar da mutuwar matar nan da ta bai wa ilimi gudummuwa a Najeriya kuma mai rike da sarautar Yeye Mofin ta Legas, Leila Fowler a jiya Lahadi, 7 ga Satumba.
Wani ɗan majalisa a Kaduna ya naɗa masu ba shi shawara guda 18 don ƙarfafa gwamnatinsa a matakin farko da inganta ci gaban gundumar Kinkiba da yake wakilta.
A labarin nan, za a ji yadda jama'a su ka gamu da iftila'in harin 'yan bindiga a jihar Zamfara a wani harin ba zata da 'yan bindiga su ka kai zuwa Gusau.
Kungiyar NUPENG ta yi barazanar shiga yajin aiki kan shirin fara dakon mai da Aliko Dangote zai yi zuwa gidajen mai kyauta. Kungiyoyin mai sun shiga lamarin.
Mai Martaba Sarkin Daura ya nada mai dakin Malam Dikko Radda a matsayin Jagaban Matan Kasar Hausa, ta zama ta farko da aka ba wannan sarauta a tarihi.
Kungiyar likitoci masu neman kwarewar aiki, ta tsunduma yajin aikin gargadi na kwanaki 7 a birnin tarayya, kan rashin biyan albashi, karancin ma'aikata da sauransu
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana takaicin yadda ake samun karuwar talauci a Najeriya tun bayan 1960.
Gwamnatin jihar Sokoto ta kafa kwamitin daukar ma'aikata domin rage 'yan zaman banza da ke ba 'yan ta'adda bayanai. Kwamatin da gwamnati ta kafa za su fara aiki.
Labarai
Samu kari