Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya nada sabon kwamishinan yada labarai. Sabon nadin da gwamnan ya yi, ya biyo bayan murabus din Farfesa Muhammad Sani Bello.
An samu asarar rayuka bayan 'yan bindiga sun yi wa dakarun sojoji kwanton bauna a jihar Plateau. An samu asarar rayukan jami'an tsaro a yayin harin.
Gwamna Ahmadu Fintiri zai dauki matasa 12,000 aiki kafin karshen shekarar 2025 tare da kafa makarantar fasaha da inganta rayuwar mata da matasa a Adamawa.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya dakatar da hadiminsa na ɓangaren mai da iskar gas, Felix Isere, ya kuma sallami shugaban hukumar EDOFEWMA, Ahmed Musa.
Jami'an tsaro sun cafke wani matashi kuma.magidanci, Yayu Musa bisa zargin halaka mahaifiyar matarsa, Ummi a jihar Kogi, ya yi bayanin yadda abin ya faru.
Asibitin koyarwa na jam'iar Maiduguri da ke Borno ya bude cibiyar fasahar ICT ta kiwon lafiya inda ta karrama Bola Tinubu ana rigimar sauya sunan UNIMAID.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan Boko Haram a Borno. Sojojin sun hallaka miyagu tare da kwato kayayyaki masu yawa a hannunsu.
A yayin da aka bude gasar Big Brother Naija (BBNaija) zango na 10 a ranar Asabar, an samu mata uku da suka fito daga jihohin Arewa da suka shiga wannan gasa.
Sheikh Bello Yabo ya bukaci ShugabaTinubu da ya karbo dukiyar da aka sace a mulkin marigayi Buhari, yana mai cewa yanzu babu uzurin jin kunyar kowa.
Labarai
Samu kari