Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Gwamna Nwifuru ya dakatar da kwamishinoni 25 da wasu jami’ai 60 saboda rashin halartar taro, ya umarci su tafi hutu na wata guda ba tare da albashi ba.
A labarin nan, za a ji gwamnatin Zamfara ta tabbatar da maye gurbin marigayi Dr. Ibrahim Bello da dansa, Alhaji AbdulKadir Ibrahim a matsayin sarkin Katsinan Gusau.
Darakta-Janar na hukumar NDE, Silas Agara, ya ce an fara diban yan Najeriya aiki inda za a fara rajista a yanar gizo daga 28 ga Yuli zuwa 11 ga Agustan 2025.
Dr Hakeem Baba Ahmed ya gargadi shugabanni da Hukumar INEC kan zaben 2027. Ya ce magudin zabe a 2027 zai iya jefa Najeriya a rikici mafi muni a tarihin kasar.
Kansilolin Chanchaga sun dakatar da ciyaman dinsu, Aminu Ladan bisa zarge-zargen karkatar da dukiya, rashin bin doka da kin gabatar da bayanan kudade ga majalisa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon hadimin marigayi Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya ba matakin rage harajin shigo da abinci zuwa kasar nan kariya.
Yayin da ake shirin kawo sauyi kan zaben 2027, APC da wasu 'yan majalisa sun nuna rashin goyon baya, suna cewa hakan zai haifar da cikas ga INEC da tsarin zabe.
A labarin nan, za a ji yadda jami'an rundunar ƴan sandan Kano suka fita gagarumin aikin da ya ba su nasarar tarwatsa wa da cafke wasu daga cikin ƴan daban jihar.
Kungiyar kabilar Ibo ta Ohanaeze ta yi tir da kudirin majalisar dattawa na kokarin ba sarkin Musulmi da Ooni na Ife matsayi na musamman a Najeriya.
Labarai
Samu kari