An kama tsohon ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji, a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja bayan dawowarsa daga Enugu ta jirgin haya.
An kama tsohon ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji, a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja bayan dawowarsa daga Enugu ta jirgin haya.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Matashiya Maryam Sanda da aka daure bayan tuhumarta da kisan mijinta a shekarar 2020 ta samu shiga cikin wadanda Shugaba Bola Tinubu ya yi wa afuwa.
Jami'an Tsaron filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke jihar Legas sun cafke wasu matasa dauke da kudi tsaba, sama da Dalar Amurka biliyan 6.1.
EFCC ta gurfanar da tsohuwar shugabar NSITF, Ngozi Olejeme, kan tuhumar karkatar da N1bn da dala miliyan biyu; sai dai Ngozi ta ki amincewa da wannan tuhuma.
Majiyoyinmu sun tabbatar da cewa an samu gawar babban dan sanda, ASP Cyril Takim mai shekaru 54 bayan ya fadi a bandakinsa a Mararaba da ke Nasarawa.
Hukumomin Saudiyya sum fitar da ka'idojin da kowane maniyyaci zai cika au game da lafiya kafin a bari ya shiga kasa mai tsarki yayin aikin hajjin 2026.
Bayan murabus din ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji, an samu kofar nadin sabon minista daga Jihar Enugu, inda ake ganin tsofaffin gwamnoni biyu za su nema.
Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya ce Abba Kabir Yusuf gwamna ne na kowa da kowa inda ya shawarce shi da ya ja kunnen mukarrabansa da ke zagin yan Izalah.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta bukaci Majalisar Dokokin Jihar Benuwai, ta sake nazari kan batun bashin da Gwamna Alia zai karbo har Naira biliyan 100.
Wata gamayyar kungiyar lauyoyi ta nuna rashin gamsuwarta ga nadin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Farfesa Joash Amupitan a matsayin shugaban INEC.
Labarai
Samu kari