A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Gwamnoni da dama sun haura dokar mafi karancin albashin Najeriya watau N70,000, jihar Imo ce a sahun gaba bayan Uzodinma ya yi kari zuwa N104,000.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya yi maganganu kan matsalar rashin tsaro. Ya nuna magance matsalar ya fi karfin a tsaya amfani da bindigogi.
Mutanen garin Bimasa a karamar hukumar Tureta ta jihar Sakkwato sun nuna jarumta da suka tunkari yan bindiga gaba da gaba, sun kashe yan ta'adda 10.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da ba da tallafin kudi ga iyayen dalibai domin magance matsalar rashin sanya yara a makaranta.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin ƙananan hukumomi a jihar Katsina suna shiga yarjejeniya da kungiyoyin yan ta'adda domin tabbatar da zaman lafiya.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi wa jami'an hukumar NSCDC kwanton bauna a jihar Edo. Miyagun sun kashe jami'ai tare da sace wani dan kasar China.
Wasu tsagerun yan bindiga sun tare motar kamfanin sufurin Edo-Line wanda na gwamnatin jihar Edo ne, sun yi awon gaba da fasinjoji 18 ranar Juma'a.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Katsina. 'Yan bindigan wadanda suke dauke da makamai sun kashe mutane tare da sace wasu.
Gwamnatin Najeriya ta fara shirin sauya tsarin aikin gwamnati kafin karshen shekarar 2025. Tsarin 1Gov zai taimaka wajen rage bata lokaci da rashawa a Najeriya.
Labarai
Samu kari