'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai karfi zai sauka a jihohi 15 na Arewacin Najeriya a ranar Lahadi, tare da gargadi ga jama’a, direbobi da kamfanonin jiragen sama.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya yi magana an yadda ake samun lalatattun shugabanni a Najeriya inda ya shawarci matasa su yi kokarin kwace mulki a kasar.
Uwargidan gwamnan jihar, Anambra, Nonye Soludo, ta dauki zafi inda ta kalubalanci Sanata Uche Ekwunife su yi rantsuwa a bainar jama’a kan zargin cin amanar aure.
Yan gwagwarmaya a Arewacin Najeriya da suka hada da Abba Hikima da Dan Bello sun shirya daukar mataki kan gwamnatin Bola Tinubu a Najeria kan basukan N-Power.
Shugaban karamar hukumwar birnin Abuja, Christopher Zakka Maikalangu ya tabbatar da rasuwar daya daga cikin hadimansa, Yunusa Ahmadu Yusuf ranar Juma'a.
Gwamnatin jihar Kebbi ta fito ta yi magana kan zargin da ke cewa ta ba da umarnin a cafke wani dan jarida bayan ya fallasa halin da asibitoci ke ciki.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar hukumar ICPCta bayyana dan Majalisar dokokin Filato, Adamu Aliyu ruwa a jallo kan damfarar N73m.
Fadar shugaban kasa ta gana da Sarkin Musulmi da kuma shugabannin kungiyar Miyetti Allah inda ta nuna damuwa kan yadda shanu ke yawan cika titunan Abuja.
Satuguru Maharaji Ji ya taso tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai a gaba kan sukar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu. Ya ce Tinubu na gyara Najeriya.
Labarai
Samu kari