Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Hukumar Kwastam ta tabbatar da samun rahoton samun gawar wani jami'inta a dakin otal da ake zargin ya kwana da mata uku a Katsina inda ta ana ana ci gaba da bincike.
Sabon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya bayyana kudirinsa na gudanar da sahihin zabe mai inganci a Najeriya.
Malamin Musulunci, Dr Bashir Aliyu Umar ya nuna wasu hotunan rugunan Annabi SAW, Nana Fatima da jikan Annabi SAW wato Hussaini da aka ajiye a gidan tarihi.
Mawaki kuma dan wasan barkwanci a Najeriya, Lawal Nasiru da aka fi sani da Nasboi ya ce shi Musulmi ne kuma Kirista a lokaci guda yadda iyayensa suke.
Peter Obi ya shigar da kara a kotu kan Deji Adeyanju bisa zargin batanci, inda yake neman diyya N1.5bn da rokon afuwa daga lauyan a jaridu da kafafen yada labarai.
Jam'iyyar 'yan adawa ta ADC ta bayyana damuwa a kan yadda APC ta ke tattare manyan 'yan siyasar kasar nan zuwa cikinta, sai dai ta ce hakan ba zai dakile ta ba.
Wata babbar kotu a Kaduna ta rushe dokar ’yan sanda kan hana tarukan siyasa, ta umarci kwamishinan 'yan sanda ya biya ADC da SDP diyyar N15m saboda keta hakkoki.
Ministan kudin Najeriya, Wale Edun ya bayyana a wani taron baje koli a London duk da cewa ya gaza zuwa Amurka taron IMF na shekara shekara na shekarar 2025.
A labarin nan, za a ji cewar an buga muhawara a Majalisar Wakilai, 'yan majalisa sun yanke shawara a kan nemo inda $35m na gina matatar mai ta shiga.
Labarai
Samu kari