Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Janar Mamman Jiya Vatsa ya yi aiki tare Janar Ibrahim Babangida kafin a yanke masa huuncin kisa. Shugaban kasa Bola Tinubu ya masa afuwa a shekarar 2025.
Dan majalisar jihar Jigawa mai wakiltar karamar hukumar Duste, Hon. Tasiu Ishaq Soja ya raba kayan tallafin da kudinsu ya kai N250m. Gwamna Umar Namadi ya yaba masa
NBS ta ce hauhawar farashin kaya a Najeriya ta ragu zuwa 18.02% a Satumba 2025 — mafi ƙanƙanta cikin shekaru uku, yayin da farashin abinci ya fadi zuwa 16.87%.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi magana kan yin sulhu da 'yan bindiga. Gwamna Radda ya bada tabbacin cewa gwamnatinsa ba za ta yi sulhu da su ba.
Binciken kwa-kwaf ya gano gaskiya kan wani bidiyo da ake yadawa a kafafen sada zumunta da ke nuna Boko Haram sun mamaye barikin sojoji na Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kano ta bayyana jin dadi bayan ta samu sabuwar lamba a fannin kula da muhalli, ta samu dawo wa ta 4 daga 35.
Kano ta yi fice a karkashin Gwamna Abba Kabir Yusuf, inda ta samu matsayi na biyu a gaskiya, ta daya a NECO, da ci gaba a tattalin arziki da muhalli a 2025.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya koka kan yadda ake satar ma'adina a kasashen Afrika. Ya ce satar ma'adinai babban laifi ne kamar ta'addanci da sauransu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon 'dan majalisa da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya i wa afuwa, Farouk Lawan ya fadi abin da ya raba da da Kwankwaso.
Labarai
Samu kari