Wani babba kuma na kusa da jagoran addinin Iran ya ce Mojtaba Khamenei ba zai halarci jana'izar mahaifinsa ba saboda matsanancin barazanar tsaro.
Wani babba kuma na kusa da jagoran addinin Iran ya ce Mojtaba Khamenei ba zai halarci jana'izar mahaifinsa ba saboda matsanancin barazanar tsaro.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Gwamnatin Najeriya ta sake cire sunayen wadanda ta yi afuwa bayan da aka yi ta sukar jerin wadanda aka bayyana za a sake daga magarkama a Najeriya.
Rikici ya barke tsakanin mabiya Izala Jos da dangin Danburam kan mallakar masallacin Donga, inda mutum ɗaya ya rasa ransa, an kuma lalata dukiya.
Gwamnatin jihar Kebbi ta fito ta yi magana kan rahotannin da ke cewa akwai wani boyayyen filin jirgin sama a Argungu. Ta bayyana cewa karya ce tsagwaronta.
Majalisar Dattawan Najeriya ta tantance tare da amince wa da nadin babban hafsan tsaro na kasa, Janar Oluyede saboda ta taba tantance shi a baya.
Tsohon ministan sadarwa, Isa Ali Pantami ya gargadi malamai su guji sukar junansu a bainar jama’a, yana cewa kafofin sadarwa sun haifar da yawaitar jayayya.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin rarraba hasken wutar lantarki ya bayyana cewa za a samu matsalar daukewar wuta a wasu yakunan babban birnin tarayya.
Gwamnatin shugaba Paul Biya na Kamaru ta ce za ta gurfanar da jagoran 'ya adawar kasar da ya ce ya lashe zaben shugaban kas, Issa Tchiroma Bakary kan tarzoma.
A labarin nan, za a ji cewa rufe matatar tace danyen mai da dangoginsa da ke Fatakwal ya jawowa kasar asarar makudan kudi da ya kai Naira biliyan 366.2.
Isra'ila ta kai sababbin hare hare masu muni Gaza bayan sulhu da Amurka ta jagoranta a Oktoba. Sojojin Isra'ila sun kashe mutum sama da 100 a Falasdinu.
Labarai
Samu kari