Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Muhammadu Buhari Gwamnati mai-zuwa shawarar ta fara shirin yin nazari kan albashin ma’aikata. Doka ta ce dole ne a sake nazarin albashin kafin shekarar 2024.
Allah ya yiwa tsohon alƙalin alƙalan musulunci na jihar Kwara, mai shari'a Abdulmitallib Ahmad Ambali, rasuwa. Marigayin ya rasu bayan ƴar gajeruwar jinya.
Wani mutum ya dauki hankalin jama’a bayan ya kama wani katon kifi. Ya kinkimo kifin a kan kafadunsa. Mutane da ke wajen sun zura mai ido yayin da yake wucewa.
Hukumar DSS ta samu shawari daga jam'iyyun siyasa na APC da PDP game da batun wasu 'yan siyasa da ke son kafa gwamnatin wucin gadi kafin rantsar da Tinubu.
Bankunan Najeriya Suna Cigaba Da shiga Zullumi Sakamakon rashin Zuwa a Ajiye Kudi da Kwastomomin su suke yi yanzu Bankuna Sun Shiga Damuwa Saboda Mutane Basa
Gwamnatin tarayya ta amince da ƙarawa ma'aikatan gwamnati albashin su. Ministan ƙwadago da samar da ayyukan yi, Chris Ngige, yace amincewar Buhari kawai ta rage
Wasu ma’aurata da suka shafe shekaru 17 tare sun gano cewa su din yan uwa ne kuma mutane sun shawarce su da su rabu bayan sun haifi yara uku a tare. Sun ce sam.
Wani malamin addinin musulunci ya fito yayi magana kan makarkashiyar daɓake ƙullawa domin ganin an hana rantsar da Bola Tinubu. Ya bayyana illar yin hakan.
Kwanakin baya aka dauke wani Mai ba Gwamnan Zamfara shawara a kan siyasa. A makon nan Ibrahim Ma’aji ya kubuta daga hannun ‘yan bindiga bayan an biya kudi
Labarai
Samu kari