Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Jama'ar kafar sada zumunta sun kadu bayan ganin bidiyon yadda wani mutum ke yiwa yaro aski da cokali cikin sauki ba tare da wani matsala ba. Wasu sun yi zargi.
Rahotannin dake shigo mana sun nuna cewa aƙalla mutane hudu ne suka rasa rayukansu yayin da zanga-zanga kan karancin naira ta kara daukar sabon shafi a Edo.
Wani bidiyo da ya yadu a soshiyal midiya ya nuno wata budurwa yar Najeriya durkushe a gaban wani saurayi a kan titi yayin da take rokonya ya haddasa cece-kuce.
Shugaba Buhari na duba yuwuwar kara kwanaki 60 kan wa'adin daina amfani da tsofaffin kudi a Najeriya, Amma sun ti yarjejeniya da gwamnonin da suka yi kara.
Malam Muhammadu Sanusi II yana kan hanyarsa ta zuwa Jigawa ne ya tsaya a Kano. Dinbin mutane sun yi farin ciki da ganin Sarkin da aka tunbuke a shekarar 2002
Yayin da wahalhalu da ƙuncin rayuwa suka ƙara tsananta, mutane sun fusata da yawa sakamakon rashin yawaitar sabbin takardun kuɗi da kuma hana amfaɓi da tsoho.
Dan takarar shugaban kasa a APC, Bola Ahmad Tinubu ya ce tabbas zai kawo karshen yajin aikin ASUU idan aka zabe shi ya zama shugaban kasa a zaben bana; 2023.
Wani dan gajeren bidiyo da ke yawo a TikTok ya nuna amarya tana tikar rawa a wajen liyafar aurenta yayin da yan biki da dama ke yi mata kallon uku saura kwata.
Wani babban jigon jam'iyyar APC ya caccaki shugaba Buhari kan yadda yayi kunnen uwar shegu da kiraye-kirayen da ake masa kan ƙarancin kuɗi a hannun ƴan Najeriya
Labarai
Samu kari