Kasar Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar Hormuz ba har sai Amurka ta ɗage shingen ruwa, takunkumin mai da daskarar da kadarorinta da ke ƙasashen waje.
Kasar Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar Hormuz ba har sai Amurka ta ɗage shingen ruwa, takunkumin mai da daskarar da kadarorinta da ke ƙasashen waje.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Wani matashi da aka bayyana sunansa da Kehinde Adesogba Adekusibe, ya tsinci kansa a komar hukumar 'yan sandan jihar Osun, biyo bayan wani rubutu da ya wallafa.
Wata matashiyar budurwa ta yi fice a soshiyal midiya yayin da ta yi kokarin dafa kwai karo na farko a rayuwarta amma ta kare da babbaka shi. Ta wallafa bidiyon.
Kotu ta umurci DSS da ta ba dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, damar ganawa da lauyoyi da iyalinsa domin haka yana bisa yancinsa.
Wani matashi ya rasa ransa yayin da ake zargin ya shiga cikin tiransifoma don satar wayoyin ciki, ma'aikatar wuta ta gargadi mutane kan aikata hakan anan gaba.
Abba Kabir Yusuf ya bada umarnin a fara shirin tura yaran Kano zuwa jami’o’in kasashen Duniya. Gwamnatin Kano ta dawo da tsarin Kwankwasiyya da aka saba da shi
Tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace Malamin Coci a yankin karamar hukumar Ohimini ta jihar Benuwai ranar Alhamis da daddare.
Akalla mutane goma sha biyar ne rahotanni suka kawo cewa an yi wa yankan rago a wani hari da wasu da ake kyautata zaton yan Boko Haram ne suka kai jihar Borno.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano sun samu nasarar cafke wani matashi mai suna Nafi'u Suleiman da ya yi garkuwa da kansa da karban kudin fansa a wurin kawunsa.
Labari ya zagaye gari cewa tsohon AGF ya na wasan buya da EFCC. Tsohon Ministan shari’a na kasa, Abubakar Malami SAN ya karyata rade-radin cewa ya bar Najeriya
Labarai
Samu kari