Bola Oyebamiji ya bukaci magoya bayan APC a Osun su zauna lafiya bayan kayen zabe, yana mai cewa ya mutunta sakamakon INEC tare da goyon bayan binciken jam’iyya.
Bola Oyebamiji ya bukaci magoya bayan APC a Osun su zauna lafiya bayan kayen zabe, yana mai cewa ya mutunta sakamakon INEC tare da goyon bayan binciken jam’iyya.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta bayyana cewa mata sun cancanci karin mukaman shugabanci domin bayar da gudunmawarsu wajen ci gaban kasar.
Hukumar DSS ta bankado wani shirin ƙulla-ƙulla da ake shiryawa kan gwamnatin tarayya da hukumar saboda cafke dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya, Emefiele
Shugaba Bola Tinubu ya ci gaba da shammatan yan Najeriya a cikin makonsa na uku a matsayin shugaban kasar Najeriya da wasu manyan matakai 4 a wurare da dama.
Ƴan sanda sun tabbatar da sun mayar da dukkanin motocin tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, da suka kwace gidajensa. Kotu ce ta umarci yin hakan.
Sarkin Musulmi a Najeriya ya bayyana ranar da ya kamata Musulmai su fara duba jinjirin watan babban sallah wanda ke kara gabatowa kuma za a yi nan da kwanaki.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda zai tura kudiri zuwa majalisa domin inganta tsaro. Tuni mutane su ka fara yabawa wannan mataki da sabon Gwamna ya dauka
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da da babban limamin masallacin Uso da ke karamar hukumar Akure ta arewa a jihar Ondo, Alhaji Ibrahim Bodunde Oyinlade.
Yayin da wasu ke cin abinci su yi sutura da soshiyal midiya, ga kuma sada zumunta daga nesa, farfesa Soyinka ya ce hakan dawo da mutane baya ya yi ba gaba ba.
Wani abin ban sha'awa da mamaki ya faru a yayin da wani lakcara a jami'ar Abia ya gano cewa malamar da ta koyar da ni a makarantar nursery ta zama dalibarsa.
Labarai
Samu kari