Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Karamin ministan albarkatun man fetur na tarayya, Timipre Sylva, yayi murabus daga muƙamin sa na minista. Timipre Sylva yayi murabus ne domin takarar gwamna.
Kungiyar kwallon kafa ta Barceloma na neman sake dawo da Lionel Messi zuwa cikinta saboda wasu dalilai masu karfi da suka biyo bayan kusan cikar wa'adinsa.
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, ta tsinduma cikin yajin aikin sai baba-ta-gani a Jami'ar Jihar Taraba kan ikirarin rashin biyan mambobinta hakokinsu.
'Yan sanda sun nade wani basaraken jihar Imo bayan da ya caccaki gwamna Hope Uzodinma yayin da ya soki gwamnan a cikin kafar sada zumunta wato ta WhatsApp.
Gwamnati ta Saki Sabon Bayani Akan Motocin Tokunbo a Najeriya, Farashin Su Ya Sakko da Kaso 47 Cikin Dari Kuma Sabon Bayani Daga Gwmnatin Tarayya: Farashin
Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta samu nasarar cafke wasu ɓata gari a jihar. Rundunar ta cafke mutum 14 masu fashi da makami, dillancin ƙwayoyi da sata a jihar
Daliban likitanci da gwamnatin jihar Jigawa ta tura kasar Sin karatu sun dawo gida Najeriya, 32 daga cikinsu sun kammala karatu kuma Gwamna Badaru ya basu aiki.
Gwamnan jihar Abia, Ikezie Ikpeazu, ya bayyana cewa babu ma'aikacin jihar da yake bin sa albashi. Gwamnan ya musanta cewa ma'aikatan jihar suna bin sa bashi.
Zababben gwamnan jihar Kano ya bayyana daya daga kudurorinsa na tabbatar da tsarin birnin jihar Kano, inda yace duk wanda ke gini kan filin gwamnati ya dakata.
Labarai
Samu kari