Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Kwamandan hukumar kiyaye haɗurra reshen jihar Bauchi, Yusuf Abdulahi, ya tabbatar da mutuwat sojojin Najeriya guda hudu a yayin da sume hanyar zuwa birni Abuja.
Gwamnan jihar Legas ya tsallake kalubale yayin da INEC ta ba shi takardar shaidar lashe zaben gwamna da aka gudanar a jihar a makon da ya gabata, ga hotuna.
Gwamnatin tarayya ta bayyana adadin yawan yaran dake fama da tamowa a ƙasar nan. Gwamnatin tarayyar tace akwai yara aƙalla miliyan 17 dake fama da ita a ƙasar.
Kotun koli ya yi waje da bukatar tsohon ministan Buhari na neman hana Tinubu da Atiku yin takara a zaben da ya gabata. An bayyana yadda ta kaya a kotu yau.
Jigon jam'iyyar APC Kayode ya bayyana cewa, ya kamata DSS ta himmantu tare da kama Atiku Abubakar da Peter Obi domin samun mafita ga wasu matsaloli a kasa.
NCC ta Bayyana Babban Dalilin Da Yasa Datar Mutane Ke Saurin Ƙarewa bugu da kar ta NCC ta Fadi Me Yasa Datar Yan Najeriya Ke Saurin Karewa kuma NCC ta Fasa Kwai
Yanzu Yanzu: Ƴan Shi'a Sun Dirar wa Abuja, Suna Nema A Bawa El-Zakzaky Fasfo ɗin sa an Shi'a Sun Isa Abuja da Yawa Domin Neman Biyan Wata Gagarumar Bukatar Su
Wasu mahara da ake kyautata zargin makiyaya ne sun illata dalibai da malamai a wafa amakarantar Sakandire da ke jihar Oyo da safiyar ranar Alhamis din nan.
Kammala zaben gwamna a jihar Bauchi ya zo da tsaiko yayin da mambobin jam'iyyar APC ke neman a tsige shugabanta na jihar saboda wasu dalilai da suka gabatar.
Labarai
Samu kari