Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Kungiyar malaman jami'o'i ta ƙasa (ASUU), ta sake zaɓar Farfesa Emmanuel Osodoke a matsayin sabon shugabanta na ƙasa. Osodoke ya lashe zaɓen ba abokin hamayya.
Shugaban gamayyar kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya yi bayanin abinda ya sa ya tsundumar cikin harkar kasuwanci mai, wacce can a baya bai shiga ba.
Wasu dalibai da magoya bayan Sheikh Abduljabbar da aka kama saboda ya zagi Manzon Allah sun koka kan yadda malamai suka hada kai don kawo cikas a daukaka karar.
Ƴan bindiga sun salwantar da rayukan manoma mutum tara a wani sabon hariɓda suka kai a jihar Kaduna. Ƴan bindigan sun kuma raunata wasu mutane daban masu yawa.
A halin yanzu Rabiu Musa Kwankwaso da zababben Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf su na Legas, sun je ne domin kaddamar katafaren matatar da Aliko Dangote ya gina.
Gwamnatin da za ta gaji shugabancin Najeriya ta na da danyen aiki a gabanta. Mako daya ya rage a rantsar da Asiwaju Bola Ahmed Tinubu kan kujerar shugaban kasa
Daura ta na shirya gagarumar maraba ga Muhammadu Buhari da zai bar Aso Rock. Za ayi bukukuwa da wasanni da nufin karrama Buhari wanda ya yi shekaru 8 a ofis.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya ce bai taba cin kudin talakawan jiharsa ba don haka zai iya rantsewa da Alkuriani idan hakan ya taso a gaba.
Attajiran Najeriya sun bayyana sayen kwafin littatafan da aka buga da ke ba da tarihin Buhari a kan kudin da bai gaza N500m ba. An fadi wadanda suka saye su.
Labarai
Samu kari