Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Wata mata ta ba da mamaki a kafar sada zumunta yayin da ta yada wani bidiyonta mai daukar hankali na yadda Allah ya ba ta tsawo. Jama'a sun matukar girgiza.
Jama'a a kafar sada zumunta sun shiga mamakin yadda mai wasan barkwanci ya tara kudi, suna masa kallon wanda bai kai ba, sai ga shi ya yi shiga ta alfarma.
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin Kano ta bayar da umarnin a saki tsohon kwamishinan jihar Kano da ake zarginsa da wawure har naira biliyan ɗaya.
Matashi dan Najeriya ya shiga wani yanayi na damuwa bayan budurwarsa ta shimfida masa sharuda kan lokacin da zai dunga hada shimfida da ita. Ya ce ba zai iya ba
Gwamnatin tarayya na shirin maye gurbin nada-naden hukumomin gwamnati da aka rushe yayin da shugaba Tinubu ya kafa kwamiti karkashin jagorancin Gbajabiamila.
Wata matar aure ta bayyana gaskiya, ta ce tun ta yi aureta gano mijinta juya ne daga nan ta samu lasisin zuwa tana samun maza su mata ciki ta haifa masa a gida.
Wani ango da amaryarsa sun burge mutane da dama a soshiyal midiya bayan bayyanar wani bidiyonsu zaune kan baro yayin da ake tuka su zuwa wajen daurin aurensu.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta bayyana cewa nan bada daɗewa ba gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu zai dawo gida Najeriya daga jinyar da yake yi.
Toyota Landcruiser da Toyota Prado za su ci wa ‘Yan Majalisa kusan N50bn a 2023. Sanata Yemi Adaramodu ya ce ‘Yan majalisa za su biya kudin motocin a albashinsu
Labarai
Samu kari