Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Ƴan sanda sun cafke wata mata mai shekara 50 a duniya, bisa lakaɗawa mahaifiyarta mai shekara 75 shegen duka a jihar Anambra ya yin da ta ke yi mata wanka.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya samu ni’imomi da dama kasancewar wasu takwarorinsa 10 da aka zaba a matsayin gwamnoni tare da shi a 1999 sun mutu cikin shekaru 20.
Kakakin majalisar wakilai Tajudeen Abbas ya tabbatar da cewa majalisar za ta samar wa da sakarakunan gargajiya rawar da za su riƙa takawa a kundin tsarin mulki.
Jami'an yan sanda a jihar Bauchi sun yi nasarar damke wasu masu garkuwa da mutane bakwai sannan sun kuma kwato makamai guda hudu a karamar hukumar Alkaleri.
Wani fasto ya saye zukatan jama'a bayan da ya hada taron dafa abinci a sansanin 'yan gudun hijira a wani yankin jihar Benue. Jama'a sun cika da mamaki da yabo.
Wata mata ta dauka da zafi, ta kafta wa mijinta mari saboda kawai ta gina gidaje biyu bai sani ba kuma ya tambayi ya aka yi ta samu kudin da ta gina gida biyu.
Yanzu muke samun labarin yadda gwamnan jihar Imo ya kara N10k kan albashin ma'aikatan jiharsa domin rage musu radadin abin da ke faruwa na tsadar man fetur.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya caccaki Shugaba Tinubu kan tsarin da ya dauko na raba kudade don rage radadin cire tallafin man fetur da a ka yi a kasar
Dakarun sojoji a jihar Zamfara sun fattaki ƴan bindiga tare da ceto wasu mutum tara da suka yi garkuwa da su a ƙauyen Mailere cikin ƙaramar hukumar Bukkuyum.
Labarai
Samu kari