Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, ta tsinduma cikin yajin aikin sai baba-ta-gani a Jami'ar Jihar Taraba kan ikirarin rashin biyan mambobinta hakokinsu.
'Yan sanda sun nade wani basaraken jihar Imo bayan da ya caccaki gwamna Hope Uzodinma yayin da ya soki gwamnan a cikin kafar sada zumunta wato ta WhatsApp.
Gwamnati ta Saki Sabon Bayani Akan Motocin Tokunbo a Najeriya, Farashin Su Ya Sakko da Kaso 47 Cikin Dari Kuma Sabon Bayani Daga Gwmnatin Tarayya: Farashin
Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta samu nasarar cafke wasu ɓata gari a jihar. Rundunar ta cafke mutum 14 masu fashi da makami, dillancin ƙwayoyi da sata a jihar
Daliban likitanci da gwamnatin jihar Jigawa ta tura kasar Sin karatu sun dawo gida Najeriya, 32 daga cikinsu sun kammala karatu kuma Gwamna Badaru ya basu aiki.
Gwamnan jihar Abia, Ikezie Ikpeazu, ya bayyana cewa babu ma'aikacin jihar da yake bin sa albashi. Gwamnan ya musanta cewa ma'aikatan jihar suna bin sa bashi.
Zababben gwamnan jihar Kano ya bayyana daya daga kudurorinsa na tabbatar da tsarin birnin jihar Kano, inda yace duk wanda ke gini kan filin gwamnati ya dakata.
Muhammadu Buhari ya kawo dokar da za ta sa Gwamnatin tarayya ta kebe wasu gandun jeji. Da Hon. Alhassan Doguwa ya kawo maganar a zauren majalisa ta samu karbuwa
Rundunar 'yan sanda ta kame wasu 'yan Shi'a 19 da ake zargin sun yi zanga-zanga a Abuja ba bisa ka'ida ba. An ce za a gurfanar dasu a kotu kan laifin nasu.
Labarai
Samu kari