Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Hukumar jami’ar AAU ta Edo, ta sallami ma’aikatanta 13 saboda zargin aikata laifuka da suka hada da karyar shekaru, zambar kudi, lalata da kuma aikata rashawa.
Muhammadu Buhari ya rattaba hannu a wasu kudirorin da ‘yan majalisa suka amince da su, mun kawo jerin sababbin dokokin da Shugaban kasa ya rattaba hannu a kai
Bayan shafe tsawon shekaru tana jira, wata mata yar Najeriya ta samu miji sannan sun shiga daga ciki. Ta auri sahibinta mazaunin Amurka tana da shekaru 53.
Philip Agbese yana so Gwamnatin da za ta karbi mulki ta binciki nade-naden Muhammadu Buhari. A mako daya, Shugaban kasa ya raba mukamai fiye da 10 a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta kammala gina gadar Neja da wasu gadoji biyu da kuma titin Kaduna-Kano da wasu sakatariyoyi da Hedikwatar hukumar Kwastam a garin Abuja.
Hukumar kula da harkokin alhazan Najeriya (NAHCON) ta ce kowane maniyyaci zai kara adadin dala $100 kan kowace kujeɗa sakamakon rikicin da ake a ƙasar Sudan.
Hawaye sun fara kwaranya a fuskoki yayin da Farfesa na farko a fannin Geology, Farfeaa Mosobalaje Olaloye Oyawoye ya kwanta dama bayan cika shekaru 92 a duniya.
Kungiyar Kiristoci a Najeriya (CAN) ta koka kan yadda hare-haren ‘yan bindiga ya yi kamari musamman a kananan hukumomin Mangu da Riyom a cikin jihar Plateau.
Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai, ya sauke rawanin Sarakuna biyu da hakimai uku a jihar Kaduna yayin da ya rage masa mako ɗaya wa'adin mulkinsa ya kare.
Labarai
Samu kari