Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Yayin da ake ci gaba da jiran yadda za a kaya, jam'iyyar NNPP ta bayyana rushe shugabancinta a wasu jihohi bakwai a Najeriya kan yadda wasu abubuwa suka taso.
A yayin da 'yan Najeriya ke cikin wani yanayi na tsadar rayuwa, an ba su shawarin yadda za su kare kansu daga aukuwar ta'addanci a kansu ko kuma na kusa dasu.
Gwamnatocin Borno da Yobe da Adamawa sun samar da bas bas a cikin gari don ragewa mutane radadin cire tallafi da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi a watan Mayu.
Wata mummunar gobara da ta ɓarke a rukunin wasu shagunan kasuwanci a birnin Ilorin na jihar Kwara ta janyo asarar miliyoyin naira duk da daƙile ta da aka yi.
Boka Akwa Okuko Tiwara Aki, wanda masu garkuwa da mutane suka sace a otal ɗinsa da ke jihar Anambra, ya bayyana dalilin da yasa ya bi 'yan ta'addan ba. Ya ce.
Tsohon sanata a Najeriya ya bayyana dalilin da yasa ake yawan samun juyin mulki a kasashen Afrika, kasancewar kasashen na da alaka da wasu kasashen waje yanzu.
Shugaban kasa Bola Tinubu zai sama wa matasan Najeriya ayyuka a kamfanin Google ta hanyar hada kai da kamfanin a farkon mulkinsa. Rahoto ya bayyana ta yaya.
Jami'an sojin rundunar Operation Hadarin Daji (OPHD) sun samu nasarar damƙe kaaurgumin ɗan bindiga da hatsabiban yaransa huɗu a jihohin Zamfara da Sakkwato.
Wani bidiyo mai cike da damuwa da ya bayyana a TikTok ya nuno wasu yara yan Kamaru da ke tattaki zuwa Najeriya don samun ilimi sannan su koma kasarsu a kafa.
Labarai
Samu kari