Rundunar dakarun sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi martani da babbae murya kan matakin da Amurka ta dauka kan rufe tashoshin jiragen ruwanta.
Rundunar dakarun sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi martani da babbae murya kan matakin da Amurka ta dauka kan rufe tashoshin jiragen ruwanta.
A labarin nan, za a ji cewa vwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa kasuwar da sojojin saman Najeriya suka kai wa hari ba ya aiki s hukumance, an rufe shi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya koma fadarsa da ke Aso Rock a jiya Lahadi bayan shafe watanni biyu a gida na musamman da ke Asokoro saboda korafin jama'a.
Hukumar ƴan sandan farin kaya (DSS) ta yi bayanin cewa har yanzu shugaban ƴan aware na ƙungiyar IPOB, Nnamdi Kanu yana tsare, kawai likitoci ne suka duba shi.
An shiga jimami biyo bayan mutuwar manyan alƙalai biyu na Najeriya. Mai shari'a Chima Nweze da na kotun ƙoli da Peter Mallong na babbar kotun tarayya sun mutu.
Wata mata mai koyon sana'a ta sace jariri dan kimanin watanni biyu na uwar dakinta a yayin bikin yaye dalibai a jihar Kwara a ranar Asabar 29 ga watan Yuli.
Gwamnatin jihar Osun ta dakatar da wani basaraken gargajiya mai suna Abeeb Agbaje daga shiga harkokin Hada-hadar filaye a yankin da yake jagoranta. Matakin.
An samu hargitsi sosai da asarar rai a lokacin da jami'an gwamnatin jihar Imo, suka ƙona wasu shaguna da matsugunan Hausawa a wasu kasuwanni guda uku na jihar.
Gamayyar limaman majami'u a Najeriya sun bayyana cewa idan ba a dauki matakai masu tsauri ba akan cire tallafin mai to tabbas kasar Najeriya za ta ruguje a kusa
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai gabatar da jawabi ga ƴan Najeriya a yau Litinin da Yamma. Shugaban ƙasar zai yi jawabin ne ana tsaka da shan wuya a ƙasa.
Gwamnan Benuwai yana da motoci a jerin tawagarsa, babu laifi a tafi da motocinsa da na mukarrabansa, amma sai aka ji an dauke motocin ‘yan jarida, motar dogarai
Labarai
Samu kari