Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Dan bindiga, Bello Turji ya fito da sabon bidiyo yana karyata zargin cewa Bello Matawalle ya ba ’yan bindiga kuɗaɗe, yana cewa ba a taba ba shi miliyoyi ba.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwang, ya bayyana cewa yana da kwarin guiwar sabbin hafsoshin tsaron da aka naɗa zasu taka rawa wajen magance kalubalen tsaro.
Bidiyon budurwa da ta yarda a bata miliyan 2 ta mari mahaifiyarta ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. A cewar yarinyar, mahaifiyar tata za ta fahimce ta.
Shugaban bankin raya kasashen Afrika, Akinwumi Adesina, ya dauki alkawarin marawa manufofin shugaban kasa Bola Tinubu na gina tattalin arzikin kasar nan baya.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya fasa dawowa gida Najeriya daga ƙasar Faransa bayan halartar taro. Zai tafi birnin Landan na Ingila wata ziyara ta musamman.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa, Reno Omokri ya bayyana cewa karya ne ace shugaban kasa Bola Tinubu bai halarci jami'ar jihar Chicago da ke kasar Amurka ba.
Matar aure, Amudalat Taiye, ta roki Kotu ta datse igiyoyin aurenta da mai gidanta, Abdulwaheed Aminu, saboda baya ƙaunarta kuma yana mata barazana da rayuwa.
Hukumar leken asiri ta kasa ta yi watsi da wani rahoton da ke cewa kotun daukaka kara ta dawo da Ambasada Mohammed Dauda a matsayin darakta janar na hukumar.
Sanata Ned Nwoko ya bayyana yadda ya tsallake rijiya ta baya yayin da ya ce yana daga cikin wadanda aka gayyata don yawon bude ido a jirgin ruwan da ya nutse.
Wani matashi dan Najeriya wanda ya yi amfani da N10 wajen lashe naira miliyan 2 a caca ya sa mutane da dama rokonsa kan ya basu sa’a suma suna son su buga.
Labarai
Samu kari