Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Gwamnan jihar Bayelsa mai ci a yanzu, Douye Diri, ya ce yana da tabbacin al'umar jihar Bayelsa za su sake zabensa karo na biyu a zaben jihar da ke zuwa.
Kwanaki kadan bayan sace mutanen a yankin Birnin Gwari da ke jihar Kaduna, wasu daga cikin jariran guda biyar sun mutu yayin da su ke hannun 'yan bindiga.
Tsagin ƙungiyar Afenifere wanda Pa Ayo Adebanjo yake shugabanta ya ƙara caccakar hukuncin kotun ƙoli wanda ya tabbatar da nasarar Shugaba Tinubu.
Mummunar gobara ta tashi a wuraren shakatawa hudu na Audu Bako gefen asibitin koyarwa na Muhammad Abudullahi Wase (MAWTH). Gobara ta yi barna sosai.
Murja Kunya ta fahimci Hukumar Hisbah ta na kokarin yi mata aure ne, ita kuma ta nuna zama gidan miji zai yi wahala domin manya-manyan bakaken aljanu ne a jikinta.
Kungiyar Dattawan Arewacin Najeriya ta shiga maganar rigimar Dauda Lawal da Bello Muhammad Matawalle da kuma rigimar Aliko Dangote da Abdussamad Isiyaku Rabiu.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya shilla zuwa ƙasar Saudiyya domin halatar taron Saudiyya da nahiyar Afirika wanda za a gudanar a birnin Riyadh na ƙasar.
Gwamnati ta fadi abin da ya sa ba za iya yi wa ‘Yan Najeriya karin kudin wuta ba. Minista ya tabbatar da cewa har gobe gwamnatin tarayya ta na biyan tallafin wuta.
Rundunar 'yan sanda ta cafke wasu mutane biyu da ake zargi da hannu cikin yi wa lakcara dukan tsiya a Benue kan zargin satar mazakuta a Makurdi babban birnin jihar.
Labarai
Samu kari