'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Wani lamari mara dadi ya faru a barikin Alamala da ke Abeokuta, babban birnin jihar Ogun a ranar Litinin 12 ga watan Janairu yayin da wani soja ya bindige kansa.
An tattaro sojojin da suka shirya juyin mulkin da aka yi a 1966. Jami’an ne suka kashe mutane fiye da 20 a juyin mulkin farko da aka yi a tarihi.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yabawa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari inda ya ce bai taba tsoma baki a cikin harkokin gwamnatinsa bayan barin mulki.
Wata matashiya ta sanar da batar 'yar uwarta mai suna Halima wacce daliba ce a Jami'ar Abuja, ta bayyana cewa 'yar uwar tata ta fita da nufin zuwa makaranta.
Wata babbar kotun tarayya da ke Kano ta dage sauraron shari'ar da ake yi tsakanin wani mawakin Kano da BBC. Mawakin ya nemi BBC ta biya shi diyyar naira miliyan 120.
Jami'an tsaro sun yi nasarar dakile wani mummunan hari da tsagerun yan bindiga suka yi kokarin kaiwa al'ummar kauyen Tse Gaagum a yankin Logo dake jihar Benue.
Ministan Tsaron Najeriya, Badaru Abubakar ya gargadi 'yan Najeriya kan biyan kudaden fansa ga 'yan bindiga inda ya ce hakan kara lamarin zai yi a kasar.
Wata kungiyar arewa ta NEYGA ta yi alkawarin fallasa wadanda ke kokarin daure shugaban ma’aikatan Tinubu, Femi Gbajabiamila a binciken Betta Edu.
A jihar Kano an sha samun kisan gilla wanda ya ke tayarwa jama'a hankali saboda munin kisan, Hausa Legit ta tattaro wasu daga ciki da ake kan shari'arsu yanzu.
Labarai
Samu kari