'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
Tsohon jami'in DSS Dennis Amachree ya ce nadin Isa Pantami ya bayyana gibin tantance tsaro, yana zargin siyasa ta rinjayi shawarwarin hukumomin tsaro.
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta kama wani mutum mai shekaru 49, mai suna Muhammad Abubakar dake yaudarar mutane da sunan shi din fatalwa ne.
Allah ya karbi rayuwar Farfesa Yusuf Dankofa a jihar Kaduna ya na da shekaru 61 a duniya, kafin rayuwarsa ya na daga cikin lauyoyin Atiku Abubakar a zaben 2019.
Majalisar dattawa ta shirya ganawa da hafsoshin tsaron kasar nan kan matsalar rashin tsaro da ake ci gaba da fama da ita a sassa daban-daban na kasar nan.
Uwargidan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, Remi Tinubu ta kwantar da hankulan da ƴan Najeriya kan halin matsin da ake ciki a ƙasar nan. Ta ce sauƙi na tafe.
Hukumomin tsaro sun fito sun yi magana kan zargin da ake yo wa wani sanatan Arewa na daukar nauyin ta'addanci. Hukumomin sun ce zargi ne mara tushe.
A yayin da ake ta fama da matsalar tsaro a Abuja, an kama wasu jami’an ‘yan sanda bisa zargin karbar naira miliyan 29.9 da karfin tsiya daga hannun wani dan kasuwa.
Shugaban ma’aikatan Gwamnatin Tarayya, Femi Gbajabiamila da mai ba da shawara a harkar tsaro, Nuhu Ribadu sun shiga ganawar gaggawa kan zanga-zanga.
Shugaba Bola Tinubu ya ce ya gaji tattalin arziki mai rauni, wanda dole yana bukatar garambawul domin an shafe shekaru da yawa da matsalar kudi da tulin bashi.
Shugaban matasan jam’iyyar APC, Dayo Israel, ya shirya wata kwarya-kwaryar liyafa a sakatariyar jam'iyyar na Abuja domin karfafan guiwar ‘yan wasan Super Eagles.
Labarai
Samu kari