Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Jam'iyyun adawa bakwai ne suka hada kansu karkashin kungiyar hadakar jam'iyyu (CCPP) don kawo karshen mulkin APC a Najeriya. Hakadakar za ta bunkasa dimokuradiyya.
Shaharren mai fada aji a dandalin soshiyal midiya, Daddy Freeze, ya shawarci maza da su dunga auren matan da za su iya biyansu alawus duk wata tare da wasu abubuwan.
‘Yan kasuwan Arewa sun roki gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin Bola Tinubu ta bude iyakoki. Kungiyar ‘yan kasuwan ta ce asarar makudan biliyoyi ake yi.
Ma’aikatar jin kai da kawar da talauci ta tarayya karkashin jagorancin Dr. Betta Edu, ta kaddamar da shirin rabawa talakawa tallafin kudi N20,000 a jihar Kogi.
Tsohon sakataren kungiyar NUPENG kuma jigo a jam'iyyar All Progressives Congress, Cif Frank Kokori ya yi bankwana da duniya yana da shekara 80 daidai.
Rundunar yan sandan jihar Ogun ta tabbatar da cafke wasu miyagun mutane mutum biyu bisa zargin aikata laifin kisan kai na wani dalibin jami'ar OAU.
Yarinya yar shekaru takwas a Kano wacce ke fama da cutar kansa ta riga mu gidan gaskiya. Yarinyar ta ja hankalin Gwamna Abba Kabir wanda ya ziyarceta a asibiti.
Majalisar shari'a ta Najeria (NJC) ta amince da karin matsayin alkalai 11 daga Kotun Daukaka Kara zuwa Kotun Koli. Za a nada su da zaran Shugaba Tinubu ya sa hannu.
Fatara tana tada tsohon bashi, ‘Yan majalisan da aka yi a 1990s sun roki gwamnatin Bola Tinubu ta biya su albashi da alawus na aikin da su ka yi a baya.
Labarai
Samu kari