'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
Wani kamfanin fafutukar siyasa da ke da alaƙa da Atiku Abubakar mai suna Von Batten-Montague-York ya sake neman a fitar da bayanan shari’ar Tinubu da ke Amurka.
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin jagorancin Gwamna Nasir Idris Ƙauran Gwandu, ta kulle manyan makarantun kuɗi guda biyu kan ƙin biyan hakkin gwamnati.
Babbar kotun tarayya da ke jihar Legas ta soke tuhumar karkatar da kuɗin da ake wa tsohon hafsan rundunar sojin samaɓ Najeriya, Amosun da wasu mutum biyu.
Wasu miyagun yan bindiga sun sheka barzahu yayin da suka kai harin ɗaukar fansa kan sojoji a wata makarantar sakandire da ke yankin Zurmi a jihar Zamfara.
Mata sun fito zanga-zanga a jihar Rivers don nuna damuwa kan kamfanin samar da wutar lantarki na PHED da ke hanasu saduwa da mazajensu saboda zafi.
Wasu miyagu dauke da makamai sun kai wani sabon hari a wasu kauyuka guda uku na karamar hukumar Otukpo ta jihar Benue. Miyagun sun tafka barna a yayin harin.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Cardoso, ya bayyana gaban majalisar wakilan tarayya tare da ministoci biyu bayan gayyatar da aka musu kan tattalin arzikin kasa.
Gwamnatin jihar Plateau karkashin jagorancin Gwamna Caleb Mutfwang, ta kori shugabannin manyan makarantu biyar na jihar nan take ba tare da bata lokaci ba.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya bayyana cewa akwai bukatar magance talauci da rashin aikin yi domin sune tushen da suka haifar da matsalar tsaro.
Wata gobara ta salwantar da rayuwar wani yaro dan shekara 4 mai suna Abubakar Sani, wanda aka fi sani da Musaddiq a Kano. An gano cewa wutar tashi daga kyasta ashana
Labarai
Samu kari