Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
An bukaci rundunar yan sandan fararen kaya da cikin gaggawa ta gayyaci Rabiu Musa Kwankwaso domin amsa tambayoyi kan zanga-zangar da ake yi a Kano.
Asma'u Sani, yarinyar da ke fama da jinyar cutar daji ta riga mu gidan gaskiya yayin da ake shirye-shiryen fitar da ita kasar Indiya don ya mata aiki.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya shirya gwangwaje ma'aikatan jiharsa a yayin da shekarar nan ta 2023 ta kawo karshe. Gwamnan zai biya albashin watan 13.
Majalisar wakilai ta hannun kwamitin korafe-korafen jama'a ta bayar da umarnin a cafke gwamnan CBN, Olayemi Cardodo, Akanta Janar ta tarayya da wasu mutum 17.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud ya ce kashe mutane da ake yi a Kaduna ba kuskure ba ne. Shi ma Dr. Sani Umar Rijiyar Lemu ya fitar da jawabi bayan abin da ya faru.
Wani matashi mai suna Suleiman Isah mai shekaru 26 dan asalin jihar Kano da ya auri wata Ba’amurke Janine Reimann ya shiga aikin sojan Amurka shekaru 3 da aurensu.
Hukumar Shari'a a Najeriya (NJC) ta amince da karin girma ga alkalai 11 zuwa Kotun Koli yayin da jihohi da dama ke dakon hukuncin kotun a shari'ar zabensu.
A ranar Laraba, 6 ga watan Disamba, ne gwamnatin tarayya ta fara biyan albashin ma’aikata da aka rike da farko saboda akasi a tsarin biyan albashi na IPPIS.
Sanata Shehu Sani ya ce harim bam da sojoji suka kai garin Tudun Biri a jihar Kaduna ba kuskure ba ne, ganganci ne da bai kamata ya faru ba. Ya nemi ayi bincike.
Labarai
Samu kari