Rundunar kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta sanar da cewa ta kai wani harin ban mamaki kan tashar jiragen ruwan Duqm inda kadarorin Amurka suke.
Rundunar kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta sanar da cewa ta kai wani harin ban mamaki kan tashar jiragen ruwan Duqm inda kadarorin Amurka suke.
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Rahotanni sun nuna cewa wasu da ake kyautata zaton ‘yan ta’addan Boko Haram ne da suka tuba sun kona shingayen binciken kwakwaf na hukumar NDLEA da kwastam a Borno.
Naira ta kara rasa kima daga Talata zuwa ranar Alhamis yayin da aka saida kowace $1 a kan N1, 402. A yanzu dai Dalar na karanci a kasuwar gwamnati da bayan fafe.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF), a ranar Alhamis, 2 ga Mayu, ta jaddada kudirinta na samar da ingantaccen mafi karancin albashi ga ma’aikatan kasar nan.
Wata mata mai shekaru 24 ta kashe danta har lahira ta hanyar wurga shi rijiya a jihar Delta. "Yan sanda sun kamata kuma ta amsa laifin bayan bincike.
Rundunar 'yan sanda a Kano ta sanar da cafkewa tare da gurfanar da masu manyan laifuka 3000 cikin shekara guda. Kwamishinan yan sandan jihar ne ya bayyana hakan.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce ba za su ci gaba da zargin gwamnatin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ba kan halin da ake ciki.
Gwamnatin Najeriya ta ce ba za ta tsaya jan kafa wajen yaki da masu yi wa tattalin arizikin kasa ta'annati. Kashim Shettima ne ya bayyana hakan a yau.
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun ta yi nasarar cafke wani jarumin fina-finai mai suna Praise da zargin garkuwa da wata budurwa mai shekaru 14 a jihar.
ACP Olumuyiwa Adejobi, a wata zantawa da manema labarai a jihar Kaduna, ya ce an kama Ibrahim Mandi, wanda ake zargin ya kitsa harin jirgin kasan Abuja-Kaduna.
Labarai
Samu kari