Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana shirinta na cimma matakin tara kuɗaɗen shiga da suka kai Naira biliyan 10 duk wata a jihar, shugaban KIRS ya yi jawabi kan haka.
Kungiyar Kwadago ta NLC ya bukaci karin mafi karancin albashi dubu 794 ga ma'aikatan yankin Kudu maso Yamma yayin da ake cikin matsin tattalin arziki.
Watanni biyu kacal bayan ɓaɗa shi a matsayin alkalin babbar kotun jihar Nasarawa, Mai shari'a Benjamin Makama, ya rasu bayan fama da gajeruwar rashin lafiya.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya ya bai wa daliba Hajara Ibrahim Dan'azumi kyautar naira miliyan biyar inda hukumar Alhazai ta ba ta kyautar kujerar hajji.
Wasu da ake zaton 'yan bindiga masu garkuwa da mutane ne sun farmaki makarantar firamare ta LEA a garin Kuriga, karamar hukumar Chikun ta Kaduna, sun sace dalibai.
Rahotanni na nuna cewa kungiyar kwadago za ta nemi N500,000 a matsayin mafi karancin albashi yayin da za a fara sauraron ra'ayoyin jama'a kan sabon tsarin albashin
Shugaban kungiyar Miyetti Allah da ake tsare da shi, Bello Bodejo, ya shigar da gwamnati kara a gaban kotu yana neman a sake shi ba tare da wani sharadi ba.
Rundunar 'yan sanda a babban birnin tarayya sun yi nasarar damke wasu mata da suka shahara wajen yiwa fasinjoji yankan aljihu bayan sun matse su a mota.
Wani fasto a jihar Osun ya halaka na gaba da shi a coci. Faston ya aikata wannan danyen aikin ne bayan wata takaddama ta barke tsakaninsa da marigayin.
Labarai
Samu kari