Macizai masu dafi ciki har da Cobra sun fara ciwon mutane bayan ambaliyar ruwa ta koro su daga gonakin da ake kiwonsu a kasar China, an fara aikin ceto.
Macizai masu dafi ciki har da Cobra sun fara ciwon mutane bayan ambaliyar ruwa ta koro su daga gonakin da ake kiwonsu a kasar China, an fara aikin ceto.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Rundunar yan sandan jihar Lagos ta bayyana cewa tana ladabtar da Jami'inta da ya gaza nuna kwarewar aiki. An gano jami'in ne na cacar-baki wata direba a titin Lagos.
Hukumar kwastam ta fitar da abubuwan da ta kama daga watan Janairu zuwa Afrilu. Ta sanar da kama na'urorin kirifto, kudaden bogi da makamai masu yawa.
Kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na KEDCO ya ce ana shirin kara karfin wutar lantarki d ake samarwa a jihohin Kano, Jigawa da Katsina domin inganta wutar.
Yayin da wasu 'yan majalisu da kuma jiga-jigan APC suka kasa suka tsare a rukunin gidajen 'yan majalisun jihar Rivers, an ce 'yan sanda sun mamaye rukunin gidajen.
Tsagerun ƴan bindiga sun kai hari kauyen Bilbis, sun kashe mazauna garin da dama da suka haɗa da maza, mata da kananan yara, sn yi masu jana'iza yau Jumu'a.
Majalisar dokoki ta ƙasa ta aike da saƙon ta'aziyya bisa rasuwar ɗaya daga cikin mambobinta daga jihar Jigawa, Isa Dogonyaro, wanda ya rasu a Abuja ranar Jumu'a.
A yayin da fatauci da tu'ammali da miyagun kwayoyi ke kara ta'azzara, majalisar dattawa a ranar Alhamis, ta amince da kudurin hukuncin kisa ga masu fataucin kwayoyi.
Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabun Garki da Babura, Isa Dogonyaro, daga jihar Jigawa ya rasu a Abuja. Iyalan marigayin sun tabbatar da rasuar yau Jumu'ah.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya ce tuni jami'an tsaro da mafarauta suka kaewaye daji da yankin jami'ar da ƴam bindiga suka kai hari jiya.
Labarai
Samu kari