Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Hukumomin Amurka sun yi karin bayani kan cafke dan Najeriya, Chidozie Wilson Okeke. Kama mutumin ya jawo zanga-zanga a New York tare da kama mutane da dama.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota a kan titin hanyar Kaduna zuwa Abuja. Hatsarin ya yi sanadiyyar rasuwar mutum 10 yayin da wasu suka raunata.
Olorogun Sleek Oshare, wani shugaban al'umma a jihar Delta, ya ce rikicin gona ne ya jawo aka kashe sojoji a jihar. Ya roki gwamnati da ta gudanar da sahihin bincike
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya raba tallafin maƙudan kuɗi ga iyaye mata da ƴan mata waɗaɓda rikicin ƴan bindiga korona ta shafa a jihar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi alkawarin cewa nan da wasu 'yan watanni masu zuwa, tattalin arzikin kasar nan zai farfado daga suman da ya yi.
Hukumar tsare-tsare da raya birane ta jihar Kano ta rusa wasu gidaje a Gurin Gawa, yankin ƙaramar hukumar Kumbotso duk da umarnin babbar kotun jihar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi buda baki tare da hafsoshin tsaro, mambobin majalisar zartaswa ta tarayya da shugabannin ma'aikatu a Villa.
Majalisar dattawa dattawa ta buƙaci gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da ta biya diyya ga iyalan sojojin da aka kashe a Delta tare da kamo wadanda suka aikata laifin.
Majalisar dattawa ta bada umurnin yin bincike kan kisan gillar da aka yi wa sojoji 16 a jihar Delta. Ta bukaci a tabbatar masu hannu a kisan sun fuskanci hukunci.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa ta tsara shirin ciyarwa da nufin taimakawa talakawa da gajiyayyu miliyan huɗu kafin karewar watan azumin Ramadan.
Labarai
Samu kari