Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufai, ta roƙi Shugaba Tinubu ya tabbatar mijinta ya samu adalci da hakkoƙin kundin tsarin mulki.
Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufai, ta roƙi Shugaba Tinubu ya tabbatar mijinta ya samu adalci da hakkoƙin kundin tsarin mulki.
An ji cewa wasu mutane sun taru sun kashe wani mutum a karamar hukumar Ajingi a yankin Balare kan zarin ya saci babur a jihar Kano. Sun kona gawar shi.
Dambarwar Kanona ci gaba da daukar dumi, inda gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ce babu yadda zai yi mata dole kan soke masarautun Kano biyar da nada sabon sarki.
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da cewa an samu rikici tsakanin manoma da makiyaya a karamar hukumar Birnin Kudu ta jihar. Mutum biyar sun raunata.
Wani Alhaji daga Kebbi ya rasu bayan ya yi fama da gajeruwar rashin lafiya a birnin Makka na kasar Saudiyya. An yi sallar jana’izarsa a masallacin Harami (Ka’aba).
Shaharraren malamin addinin Musulunci a jihar Kano, Sheikh Lawal Triumph ya yi kira kan daukar mataki a yadda aka wayi gari da sarakuna biyu a Kano.
Yayin da ake ci gaba da dambarwa kan sarautar Kano, tsohon hadimin shugaban majalisar dokokin jihar, Hassan Cikinza Rano ya bayyana cewa an tafka kura-kurai.
Gwamnatin jihar Kano ta mika kokon bararta ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Gwamnatin ta bukaci Tinubu ya shiga tsakani a rikicin masarautar Kano.
Kungiya mai goyon bayan shugaba Bola Tinubu ta bukaci yan Najeriya su kara juriya domin ciyar da Najeriya gaba. Shugaban kungiyar, Dahiru Hammadikko ne ya yi bayanin
Rundunar ‘yan sandan Katsina ta musanta labarin cewa 'yan ta'addan da suka kai hari jihar sun kashe mutane 40 kamar yadda aka yayatawa a wasu wuraren.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya caccaki wasu manufofin da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta aiwatar. Ya ce an tafka kuskure wajen aiwatar da su.
Labarai
Samu kari