Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Rundunar sojin saman Najeriya ta yi nasarar rage mugayen iri a wani samame ta sama da ta kai ranar 13 ga watan Afrilu kan maɓoyar ƴan ta'addan ISWAP a jihar Borno.
Kamfanin karafa na Inner Galaxy da ke jihar Abia ya yi kira ga matasa musamman jihar Abia da su nemi aiki a kamfanin sakamakon karancin ma'aikata da yake fuskanta.
Rundunar sojoji a Najeriya ta yi martani kan zargin kisan wasu fararen hula a jihar Filato da wasu kungiyoyi suka yi a karshen makon da ya gabata
Reno Omokri yana da ra'ayin cewa idan 'yan Najeriya suka canza dabi'arsu ta sayen kayayyakin waje maimakon na cikin gida, Naira za ta kara daraja a kan Dala.
Gwamna Sule Abdullahi na jihar Nasarawa ya haramta dukkan ayyukan kungiyoyin sa-kai na kabilanci a jihar da suka hada da na Fulani da Eggon da Bassa.
An rataye yarinya 'yar shekara 10 mai suna Glory a Birnin Kebbi, jihar Kebbi. Shaidun gani da ido sun tabbatar da cewa a dakin mahaifiyarta aka rataye ta.
Hukumomi a jihar Katsina sun rufe gidajen mai uku, tare da kama wasu mutum goma da ake zargin suna sayarwa yan bindiga man fetur har cikin daji. Za a dauki mataki
Wasu matasa bata gari sun farmaki motoci biyu dauke da kayan tallafin abinci a jihar Benue inda suka faffasa motocin tare da sace kudi kimanin N200,000
Masanin ma'adanan man fetur ya shawarci gwamnatin Najeriya ta fara sayar da danyen man da take hakowa a Afrika don gujewa yin bandaro a kasuwar Turai
Labarai
Samu kari