Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Hukumar da ke kula da zana jarabawar shiga manyan makarantu (JAMB) ta kama wani mahaifi da laifin rubutawa yaronsa jarabawar UTME 2024 da ke kan gudana.
Hukumar tattara kudin haraji ta jihar Kaduna ta bayyana rufe rassan wanibanki har guda shida a jihar saboda kin biyan gwamnati harajin sama da N14 miliyan
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta fara binciken gwamnatin Nasir El-Rufa'i daga shekarar 2015 zuwa 2023. Binciken zai shafi harkokin kudi ne musamman ba da bashi
Yayin da aka kafa kwamitin binciken tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, Majalisar jihar ta tura takarda ga kwamishinan kudi kan kaddamar da binciken.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ta ba da umarni ga hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Najeriya NCAA na dakatar da ayyukan Dana Air.
Ofishin yada labarai na tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya fito ya kalubalanci hukumar EFCC da ta nuna shaida cewa ta taba gayyatar tsohon gwamnan.
Hukumar hana yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati ta EFCC ta musanta cewa tana bibiyar tsohion Gwamna Yahaya Bello da gayya a cewar Shugaban hukumar Ola Olukayede.
Wasu yan bindiga sun kai sabon farmaki a karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna inda suka kashe mutane. Miyagun sun hallaka mutum uku tare da sace wasu takwas.
Hukumar EFCC ta yi nasarar gurfanar da Yahaya Bello a gaban alkali a jiya Talata. Bayan sauraron karar, kotun ta daga shari'ar zuwa 10 ga watan Mayu
Labarai
Samu kari