Shugabannin kwamitin shura na Darikar Tijjaniyya a jihar Kano ya nuna goyon baya ga gwamna Abba Kabir Yusuf domin ya yi tazarce a zaben 2027 mai zuwa.
Shugabannin kwamitin shura na Darikar Tijjaniyya a jihar Kano ya nuna goyon baya ga gwamna Abba Kabir Yusuf domin ya yi tazarce a zaben 2027 mai zuwa.
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Mutane shida ne ake da tabbacin ceto su daga karkashin baraguzan mahakar ma’adanai a jihar Niger bayan ruftawarsa a makon nan yayin da har yanzu wasu suka makale.
Gwamnatin tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta jaddada cewa cire tallafin man fetur na nan daram, ta roki yan Najeriya su yi watsi da takardar ASAP.
Makarantar Ace da ke Garki, Abuja ta dakatar da wata daliba da mahaifinta ya shiga har cin makarantar ya lakaɗawa wata malama duka saboda ta ladabtar da ɗiyarsa.
Babbar Kotun Tarayya da ke jihar Kano ta fara sauraran shari'ar da aka shigar kan masarautun jihar bayan Abba Kabir ya rushe su tare da nada sabon Sarki.
An jibge jami'an tsaro yayin da kotu ta fara zamanta domin sauraron karar da ake yi kan rikicin masaurautar Kano. Jami'an tsaro sun hana zirg-zirga.
Mai magana da yawun majalisar wakilai, Hon. Akin Rotimi, ya ce kungiyoyin kwadago suna zuzuta albashin 'yan majalisun tarayya domin harzuka 'yan Najeriya.
A samu sabani a majalisar dattijai kan kokarin hana makiyaya yawo a Najeriya. Sanatocin Arewa sun ce dokar za ta shafi hakkin 'yan kasa wanda suna da damar yawo
Gwamnatin Gombe ta dauki matakin kawo tsarin zamani cikin harkar almajiranci a jihar. Mai ba gwamnan shawara kan almajiranci, Aminatu Dahiru Bauchi ce ta fadi haka
Shugaba Bola Tinubu ya ce gwamnatin tarayya ta kuduri aniyar dasa itatuwa miliyan 25 nan da shekarar 2030 domin kare muhalli. Najeriya za ta gina birnin tsirrai.
Labarai
Samu kari