Shugabannin kwamitin shura na Darikar Tijjaniyya a jihar Kano ya nuna goyon baya ga gwamna Abba Kabir Yusuf domin ya yi tazarce a zaben 2027 mai zuwa.
Shugabannin kwamitin shura na Darikar Tijjaniyya a jihar Kano ya nuna goyon baya ga gwamna Abba Kabir Yusuf domin ya yi tazarce a zaben 2027 mai zuwa.
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Gwamnatin tarayya ta bakin ministar kwadago ta ce nan ba da jimawa ba za a karkare duk wata taƙaddama kan sabon mafi karancin albashin ma'aikata a Najeriya.
Wani dan majalisar dokokin jihar Kaduna, Henry Marah, ya yi zargin cewa tsohon gwamnan jihar, Nasir Ahmad El-Rufai ya karbo kudade ba tare da yin aikin komai ba.
Atiku Abubakar ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya fadawa yan kasa yadda ya kashe kudi sama da tiriliyan 5 a tallafin man fetur duk da cewa ya ce ya cire tallafin.
Babban Sifetan ƴan sanda, Kayode Egbetokun ya nuna alhini kan rasuwar tsohon kwamishinan ƴan sanda kuma basarake, Oba Emmanuel Adebayo a jihar Ekiti.
Gwamnatin jihar Kano ta buƙaci wasu mutane ƴan kasuwa da suka mamaye wuraren da aka keɓe domin shaƙatawa su tashi su sauya wuri domin za ta farfaɗo da su.
Najeriya ta sauya taken kasarta bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu kan kudirin dokar. Akwai kasashen da suka sauya taken kasarsu.
Rundunar yan sandan Kano ta cafke wasu mutane 19 da ake zargi da aikata mugayen laifuka iri daban-daban a jihar, ciki har da fashi da makami da satar mutane.
Babɓar kotun tarayya mai zama a Legas ta bayar da umarnin wucin gadi na kwace wasu kadarrorin N11.1bn da ke da alaƙa da tsohon gwamnan CBN, Emefiele.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a karamar hukumar Bassa ta jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka wani fasto tare da wasu mutum hudu a harin.
Labarai
Samu kari