Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Wasu gungun 'yan banga sun yi ajalin wani babban jami'in ɗan sanda, ASP Tapu Godfrey a kauyen Sardauna da ke karamar hukumar Gassol a jihar Taraba.
Gwamnatin tarayya ta ce za ta sayar da rijiyoyin mai 17 a yayin sabunta lasisin rijiyoyin na 2024. SGwamnatin ta ce 'yan kasuwa ne kadai zata sayarwa rijiyoyin.
Yan sanda da taimakon jami'an DSS sun yi nasarar kama haramtattun ƴan canji 17 a kasuwar hada-hadar musayar kuɗi ta Wapa da ke yankin Fagge a jihar Kano.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ya roƙi ɗaukacin al'ummar Musulmi su fita su fara duba jinjirin watan Zhul Qa'ada yau Laraba.
Majalisar Wakilai ta yi martani kan zargin neman cin hanci na makudan kudi har $150m daga Binance a kokarin kawar da matsalar kamfanin a Najeriya.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya ba da umarnin fitar da Naira biliyan 5 domin biyan kudaden 'yan fansho a jihar. Wannan dai shi ne karo na 2 a wata 6.
Gwamnatin tarayya za ta kaddamar da tashar tsandauri a Funtua dake jihar Katsina gobe Alhamis, wanda zai zama tasha irinta ta uku a Arewacin Najeriya.
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta JAMB ta saki sakamakon dalibai dari biyar da talatin da daya da ta rike bisa zargin aikata laifuka daban daban.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yin galaba kan 'yan ta'adda a jihohin Ƙaduna da Borno. Sojojin sun yi nasarar ceto mutanen da aka sace.
Labarai
Samu kari