Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Majalisar dattawa ta amince da nadin Emomotimi Agama a matsayin babban daraktan hukumar hada-hadar hannayen jari (SEC). Shugaba Bola Tinubu ne ya gabatar da bukatar.
Majalisar dattawa ta Najeriya za ta gudanar da bincike kan mutuwar da wasu masu hakar ma'adanai suka yi a jihar Neja, bayan dutse ya zaftaro musu.
Wata kungiya mai rajin inganta shugabanci na gari ta Patriotic Volunteers for Good Governance ta shawarci ‘yan majalisu kan hanyar da za su bi wurin taimakawa kasar.
Babbar Kotun Tarayya ta dage sauraran karar da aka shigar kan masarautun Kano zuwa ranar Alhamis 13 ga watan Yuni domin ci gaba daga inda aka tsaya.
Ministan sufuri, Sa'idu Ahmed Alkali ya ce a yau za a kaddamar da titin jirgin kasa da zai fara jigila daga Legas zuwa Kano. Ya ce jirgin zai kawo sauki sosai.
Gwamnan Legas, Babajide Sanwo-Oluhas ya ba da kyautar N10m ga dalibin da ya yi fice a jami’ar LASU, Olaniyi Olawale, wanda ya kammala da digiri da CGPA na 4.98.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu da ake zargin 'yan ta'addan Boko Haram ne sun hallaka mutum uku bayan sun tare motarsu a kan hanya a jihar Yobe.
ani lauya mai kare hakkin ɗan Adam, Mike Ozekhome ya gargadi gwamnatin Kaduna kan yin gaggawar tuhumar Nasiru El-Rufai ba tare da ba shi damar kare kansa ba.
A yau Alhamis ne wa'adin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba ministan kudi, Wale Edun kan samar da yadda karin albashi zai kasance a Najeriya ya cika
Labarai
Samu kari