Shugaban Miyetti Allah na Arewa Maso Gabas, Alhaji Nasiru Liman Jalbu ya yi kira a saki shugaban kungiyar na kasa Alhaji Bello Bodejo da aka kama.
Shugaban Miyetti Allah na Arewa Maso Gabas, Alhaji Nasiru Liman Jalbu ya yi kira a saki shugaban kungiyar na kasa Alhaji Bello Bodejo da aka kama.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Wasu takardu da aka gani sun nuna cewa gwamnatin tarayya a lokacin mulkin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ba ta ciyo bashin N30tr ba a CBN.
Babbar kotun jihar Kano, a ranar Litinin, ta ɗage zaman sauraron ƙarar da ake nemi hana Aminu Ado Bayero da sarakuna 4 bayyana kansu a matsayin sarakuna.
Sabon kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Salman Dogo Garba, ya fara aiki tare da ba da tabbacin cewa a shirye ya ke ya inganta tsaro na rayuka da dukiyoyi.
Jami'an tsaro sun samu nasarar cafke wata mata mai safarar makamai ga 'yan ta'adda a jihar Katsina. An cafke ta ne dauke da alburusai a cikin jaka.
Rundunar ‘yan sanda ta cafke wasu mutane hudu da ake zargi da kashe wani Birgediya Janar Uwem Udokwere mai ritaya a gidansa da ke Abuja a ranar Asabar.
Kotu ta sallami shari'ar da ake yi tsakanin gwamnatin tarayya da sanata mai wakiltar Bayelsa ta tsakiya, Benson Konbowei kan amfani da takardun NYSC na bogi.
Shugaban APC na ƙasa, Dokta Abdullahi Umar Ganduje, ya yi babban rashi, mshaifiyar mai ɗakinsa, Hajiya Asiya Muhammad Gauyama ya riga mu gidan gaskiya.
Karuwar rahotannin kwacen babura a jihar Osun ya tilasta rundunar 'yan sandan daukar matakin sanar da jama'a sabon dabarar barayin da ke kwacen baburan.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya gargadi gwamnatin jihar Sokoto kan yunkurin da ta ke yi na cire sarkin musulmi, daga mukaminsa bayan MURIC ta fallasa.
Labarai
Samu kari