Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
A yau Laraba 29 ga watan Mayu, Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu kan sabuwar dokar da aka kirkira ta sauya taken Najeriya zuwa "Nigeria We Hail Thee".
'Yan ta'addan kugiyar ta'addanci ta ISWAP sun kai farmaki kan wasu masunta a jihar Borno. Miyagun ƴan ta'addan sun hallaka mutum 15 a yayin harin.
Kwamitin dake tattaunawa kan mafi karancin albashi har sai baba ta gani ba tare da bayyana dalilin hakan ba. Kungiyar kwadago dai ta ki amincewa da tayin gwamnati.
Ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeocha ta roki kungiyoyin NLC da TUC kan suyi hakuri su karbi N60,000 a matsayin mafi karancin albashi a Najeriya.
Shugaban kungiyar lauyoyi ya kasa (NBA) Yakubu Maikyau, OON, SAN ya bayyana yadda ake ta sabata juya ta da hukuncin kotu kan dambarwar masarautar.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta sanar da cewa dakarunta sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa a jihohin Borno da Katsina a Arewacin Najeriya.
Yayin da ake ci gaba dambarwar sarautar jihar Kano, wani lauya mai suna Wale Adeagbo ya yi karin haske kan umarnin kotuna masu cin karo da juna da aka bayar.
Hukumar EFCC reshen jihar Gombe ta kama wani matashi da ya yi bidiyo yana manna kudi a gidan rawa. Matashin mai suna Zachariyya Muhammad ya amsa laifinsa.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa an kara yawan jami’an tsaro a wurare masu muhimmanci domin dakile duk wani yunkurin tayar da hankali.
Labarai
Samu kari