Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Wasu daga 'yan majalisar kasar nan sun rubuta zungureriyar wasika ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da su na neman ya saki shugaban IPOB Nnamdi Kanu.
Surukar mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ta riga mu gidan gaskiya. Hajiya Maryam Abubakar Albishir ta rasu tana da shekara 69 a duniya.
Kungiyar SEPAP ta bukaci bankin duniya ya binciki gwamnatin tarayya da jihohi kan yadda suke kashe bashin da suka ciwo wanda galibi bai amfanin talakawan kasar.
Masu sharhi sun yi Allah-wadai da hukuncin da kotu ta yanke kan rikicin masarautar Kano tsakanin tsige Aminu Ado Bayero da maido Muhammadu Sanusi kan karagar mulki.
Kungiyar kare hakkin Musulmi (MURIC) ta yi zargin cewa gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu na shirin tsige Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III.
Gwamnatin jihar Gombe za ta sanya almajirai a tsarin tallafin kiwon lafiya na GoHealth domin ba su kulawa. Dakta Abubakar Musa ne ya sanar da haka a jiya.
Hankali ya tashi yayin da a ranar Lahadin da ta gabata ‘yan sandan Kano suka karbe tsaron babbar fadar Sarkin Kano, inda ƴan tauri ke gadin Muhammadu Sanusi II.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya bukaci majalisar tarayya da ta binciki tallafin N90bn da gwamnatin tarayya ta ba hukumar NAHCON domin hajjin bana.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya ziyarci tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, a gidansa da ke Daura a jihar Katsina.
Labarai
Samu kari