Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Tsohon shugaban kwamitin bincike kan kwato kadarorin gwamnati, Okoi Obono-Obla, ya yi zargin cewa an mayar da dukiyar da suka kwato lokacin Buhari hannun barayin.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Shehu Sani, ya shawarci shugabannin Arewa da su mayar da hankali kan harkar ilmi.
Wani rahoto ya bankaɗo yadɗa ƴan siyasada ƴaƴansu da matansu suka mallaki manya manyan kadarori a Dubai, ana ƙiyasin gidajen sun kai darajar N1.49trn.
Dan sanda, Ibrahim Ezekiel Sini ya samu kyauar makeken fili a Abuja bayan ya ki karbar cin hanci domin samun aminci a cikin zuciyarsa da kare mutuncin kansa.
Abin da ya faru a Kenya, darasi ne ga Najeriya a ra'ayin Sanata Shehu Sani.Sanatan ya ankarar da talakawa irin karfin da suke da shi na juya gwamnati.
Adadin mutanen da suka rasu sakamakon tayar da bama-bamai a jihar Borno ya karu. Hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar ta ce an rasa rayukan mutum 18.
Amina Adamu, daya daga cikin matan auren da aka sace su a hanyar Takum-Katsina-Ala a jihar Taraba makonni hudu da suka gabata, ta tsero daga hannun masu garkuwa.
Kwanaki bayan amincewa da bukatar masu nadin sarki, Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya sanya ranar 12 ga watan Yuli domin nadin sarautar sabon sarkin Ibadan.
Kungiyar dillalan mai ta IPMAN a jihohin Osun da Oyo tana neman yadda za ta rage farashin litar mai zuwa N557 ganin yadda kullum man ke kara tsada.
Labarai
Samu kari