Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Ranar Alhamis Gwamna Abba Kabir Yusuf ya gana da mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaron ƙasa, Malam Nuhu Ribaɗu kan rikicin kujerar sarautar Kano.
Hankulan mutane sun kwanta bayan Muhamnadu Sanusi II da Aminu Adi Bayero sun yi sallar Jumu'a a masallatar daban-daban a jihar Kano, komai ya lafa.
Wani kwararren lauya dan asalin jihar Kano, Umar Sa'ad Hassan ya bayyana cewa har yanzu Aminu Ado Bayero ne halastaccen sarkin Kano ba Muhammadu Sanusi Ba.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya sauya taken Najeriya, kungiyar lauyoyi ta ALDRAP ta shirya maka shugaban a kotu kan rashin bin tsari wurin tabbatar da dokar.
Wata kungiya mai rajin inganta harkokin shari'a a majalisa ta Association of Legislative Drafting and Advocacy Practitioners za ta maka shugaba Tinubu kotu.
'Yan bindiga sun kai hare-hare a kauyukan jihar Katsina inda suka hallaka mutum 17. 'Yan bindigan sun kai hare-haren ne a kauyukan karamar hukumar Kankara.
Hakimai da sauran dagatai daga kauyukansu da kuma shugabannin riko na kananan hukumomi 44 sun kai caffan ban girma ne ga Sarkin a yau Juma'a a fadarsa.
Gwamnan jihar Kebbi, Dakta Nasiru Idris Kauran Gwandu ya naɗa sabbin sarakuna a jihar Kebbi da suka kunshi hakimai da magajin gari a kauyuka biyar.
Manyan kungiyoyin kwadago a Najeriya sun ayyana fara yajin aiki daga ranar Litinin mai zuwa kan gazawar gwamnati a batun mafi ƙarancin albashi da kuɗin wuta.
Labarai
Samu kari