Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Shugaba Bola Tinubu ya nada akalla mutane takwas a gwamnatinsa da suka yi aiki tare da shi a lokacin da yake gwamnan jihar Legas. Mun tattaro jerin mutanen.
Gwamnatin Jigawa ta fara ɗaukar matakan yadda za ta sayi jami'ar Khadojah ta dawo hannun gwamnatin jihar domin faɗaɗa hanyoyin neman ilimi ga al'umma.
Wasu magoya bayan Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II daga kungiyoyin Muhammadu Sanusi II colloquium da 'Yan Dangwalen jihar Kano sun gudanar da liyafa ta musamman.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da kashi na biyu na shirin biyan kudaden giratuti da wadanda suka rasu a jihar. Mutane da dama sun amfana.
Ma'ajiyin kungiyar kwadago ta ƙasa ta roki Bola Ahmed Tinubu ya zauna da ƴan kwadago su yi amfani da alkaluman NBS wajen yanke sabon mafi ƙarancin albashi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wata 'yar kunan bakin wake ta tayar da bam yayin da ake zaman makoki a karamar hukumar Gwoza da ke jihar Borno a Arewa maso Gabas.
Akalla mutane 8 ake fargabar sun rasa rayuwarsu yayin da wani gini ya rufta kan ma'aikata da masu fakewa ana tsaka da ruwan sama a Kuntau a cikin birnin Kano.
Wani iftila'i ya afku a rukunin gidajen Prince and Princess da ke gundumar Gudu a birnin tarayya, a lokacin da wani gini da ake ginawa ya rufta kan wasu mutane biyu.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I Jibrin ya aike da sakon ta'aziyya ga iyalan waɗanda suka mutu sakamakon haɗarin tirela a Kano.
Labarai
Samu kari