Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin ya ba da gudunmawar N15m ga wadanda iftila'in harin masallacin Kano ya shafa a wannan wata.
Kotu ta sanya ranar 4 ga watan Yuli domin sauraren karar da aka shigar kan Shafi’u Abubakar, bisa zarginsa da kona wani masallaci a Kano tare da kashe mutane 19.
Rindunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa dakarun soji sun ragargaji ƴan ta'adda a wani samame da suka kai maɓoyarsu a jihar Benuwai, sun kuɓutar da mutane da dama.
Shugaban jam'iyyar APC a Najeriya, Abdullahi Ganduje ya ce tun yanzu tsare-tsaren da Bola Tinubu ke dauka sun fara haifar da ɗa mai ido a cikin shekara daya.
Wani mahaifi mai suna Muhammada Jimeta ya daki malam mai suna Sekinat Adedeji a makarantar Aces a Abuja saboda ta daki yar sa mai suna Karima Muhammad Jimeta.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce yan Arewa su koma gida su magance matsalolin ilimi, talauci da noma a birane da karkara. Ya yi barazanar sauke wanda ya yi sanya.
Rundunar ‘yan sandan Kano ta nemi mazauna jihar da su yi watsi da bayanan karya da ake yadawa na cewa Aminu Bayero ne zai jagoranci sallar Juma’a a masallacin fada.
Mutane sun fara nuna alamun fargaba yayin da Muhammadu Sanusi da Aminu Ado Bayero suka tsara zuwa Sallar Jumu'a a babban masallacin Jumu'a na fadar Sarki.
Rundunar yan sanda a jihar Bauchi ta sanar da kama wanda ya kashe masu hidimar kasa (NYSC) shida a lokacin zanga zangar faduwar Muhammadu Buhari zabe a 2011.
Labarai
Samu kari