Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wata malamar makaranta ta mutu bayan an zargi mahaifin wani ɗalibi da dukan ta har lahira a ƙauyen Ugbamaka da ke Olamaboro da ke jihar Kogi a Najeriya.
Shugaban jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Hashim Dungurawa, ya zargi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da goyon bayan Aminu Ado Bayero.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi nasarar dakile harin Boko Haram kan karfunan wutar lantarki domin lalata su a bayan garin Damaturu da ke jihar Yobe.
Shugaban alkalan Najeriya, Mai Shari'a, Olukayode Ariwoola ya shirya rantsar da sababbin alkalan Babbar Kotun Tarayya guda 12 a ranar Laraba 10 ga watan Yulin 2024.
Rahotanni sun bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake zama shugaban kungiyar ECOWAS karo na biyu a babban taron kungiyar na 65 da ya gudana a Abuja.
Shugaban jami'ar kimiyya da fasaha ta Enugu, Farfesa Aloysius Michaels ya gano abin da ya fi kashe 'yan Najeriya tsakanin 'yan ta'adda da rashin kyawun hanyoyi.
Jigo a jam'iyya mai mulki ta APC, Olatunbosun Oyintiloye ya bayyana cewa 'yan kasar nan na cikin matsananciyar yunwa, kuma ya bayyana haka ne a Osogbo yau Lahadi.
Rahotanni sun bayyana cewa gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya kulla yarjejeniya da hukumar SMEDAN domin ba kananun 'yan kasuwar Katsina tallafin N1bn.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bukaci al'ummar jihar Katsina da su koma ga Allah domin samun mafita kan matsalar rashin tsaro.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA ta kama wani basarake a jihar Osun mai suna Ba'ale Ige Babatunde da wani mai bautar kasa a Kano.
Labarai
Samu kari