Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma ministan tsaro, Bello Matawalle, ya raba ragunan Sallah ga al'ummar jihar da 'ya'yan jam'iyyar APC domin bikin babbar Sallah.
Kotun masana'antu ta rusa dakatarwar da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi ga basarake lokacin mulkinsa a karamar hukumar Lere a jihar Kaduna.
Rahotanni sun nuna cewa Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya dakatar da kwamishinar lafiya daga aiki bisa zargin rashin gaskiya da almundahanar kuɗaɗe.
Asusun kasafin kudin Najeriya ya raba N1.14tn tsakanin gwamnatocin tarayya da jihohi da kananan hukumomi a watan Mayu, 2024 wanda ya ragu da N60bn na watan Afrilu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu mahara da ake zaton mayaƙan Boko Haram ne sun yi awon gaba da dumbin fasinjoji a kan babban titin Maiduguri zuwa Kano.
Yayin da ake tsaka da dambarwar sarautar jihar Kano, Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto zai sauya dokar nadin hakimai da dagatai domin inganta tsarin masarautu.
Hukumar EFCC, ta hannun kotun daukaka kara, ta kwato kadarori 20, motoci 10 da agogon hannu uku daga hannun wasu ‘yan uwa biyu, tare da mikawa Arthur Eze.
Kamfanin mai na kasa NNPC ya musanta zargin karkatar da kudin tallafin mai sama da Naira triliyan 3 a lokacin mulkin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
A cikin takardar hukuncin da babbar kotun tarayyar ta fitar mai lamba FHC/ABJ/ABJ/CS/714/2019, an wanke Hon. Ado Doguwa daga zargin kisan kai da ake yi masa.
Labarai
Samu kari