Mataimakin Gwamnan jihar Kano, Kwamared Aminu Abdussalam, ya yi murabus daga muƙaminsa a yau Jumma'a biyo bayan matsin lamba da yunƙurin tsige shi.
Mataimakin Gwamnan jihar Kano, Kwamared Aminu Abdussalam, ya yi murabus daga muƙaminsa a yau Jumma'a biyo bayan matsin lamba da yunƙurin tsige shi.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
PHALGA sun hada-kai da ‘yan sanda wajen kama wasu da ake zargin ‘yan damfara ne. An cafke ‘Yan Yahoo-Yahoo din ne bayan an zarge su da birne wani yaro da rai.
Wani Fasto mai suna Meshack Aboh ya shawarci maza musamman Kiristoci da su auri mata fiye da daya saboda hakan na kara tsawon rai, ya ce yanzu haka matansa biyu
Faifan bidiyon kyawawan 'yan mata na kwaba siminti tare da dibar bulok ya bai wa mutane mamaki, yayin da wasu ke yabon kwazonsu, wasu ko gargadi su ke musu.
Wata budurwa ƴar Najeriya ta samu kanta cikin wani mawuyacin hali, bayan an wawushe mata makuɗan kuɗaɗe a asusun ajiyarta na banki. Ta rasa miliyoyin kuɗi.
Wata budurwa ta koka kan yadda soyayya ta ki zuwa gareta duk da cewa shekarunta sun kai a ce tana da samari. Ta nuna matuƙar damuwarta kan halin da take ciki.
A yau ne aka birne Ibrahim Adamu Abubakar wanda jami'in sojojin sama ne da 'yan ta'adda su ka halla, wannan soja mahaddacin Al-kur’ani ne kuma mai neman ilmi.
Dr Kabir Asgar ya rubuta tarihin Muhammad Auwal Albani, ana roƙon Allaah (T) ya tsawaita rayuwarsa, ya yassare masa wajen kammala abinda ya yi ragowa na aikin.
Wani magidanci ɗan Najeriya ya shiga damuwa bayan matarsa ta tattara ƴaƴansu kaf ta tafi da su ba tare saninsa ba. Ya ce sun kwashe shekaru suna zaan aure tare.
Budurwa ƴar Najeriya ta samu N245k a Twitter bayan manhajar ta fara biyan kuɗaɗe masu yawa a wani sabon shiri. Mutane yanzu za su riƙa samun kuɗi a Twitter.
Mutane
Samu kari