Latest
Jam'iyyar APC ta sake wargaza shirin jam'iyyun adawa inda tsohon gwamnan Delta, Dr. Emmanuel Uduaghan da ƴarsa wacce kwamishina ce suka warsar da PDP.
Ministan tsaron Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar, ya musanta ikirarin da wasu 'yan majalisa suka yi na cewa makaman 'yan ta'adda sun fi na dakarun sojoji.
Shugaban ƙungiyar ɗalibai ta Najeriya (NANS), Atiku Abubakar Isah, ya nemi afuwar ɗan shugaban ƙasa, Seyi Tinubu da ministan matasa kan kazafin da ya masu.
Majalisar Dattawa ta amince da biyu daga cikin kudurorin dokar gyaran haraji huɗu da Shugaba Bola Tinubu ya gabatar bayan rahoton kwamitin majalisar.
'Yan bindiga sun kashe jigon APC da wasu mutum uku a Benue a wani harin kwantan bauna da suka kai garuruwa biyu. An ce wannan ne hari na biyu a cikin makonni biyu.
Kwamishinar jin dadin mata ta jihar Anambra, Ify Obinabo, ta bayyana yadda wata mata ta zo ofishinta tana neman taimako kan yadda ɗanta ke yi wa mata ciki.
Yayin da rikicin shugabancin LP ke ƙara tsananta. ɓangaren Julius Abure ya dakatar da Gwamna Alex Otti na jihar Abia da wasu ƴan Majalisa 5 bisa zargin cin amana.
Masanin tattalin arziki, Farfesa Pat Utomi, ya ƙaddamar da gwamnatin sa ido a Najeriya. Sai dai ministan yada labarai ya ce hakan kuskure ne domin ya saba wa doka.
Shugaban kungiyar ciyamomi ta kasa watau ALGON reshen jihar Legas, Kolade Alabi ya yanke jiki ya faɗi yana tsaka da yin jawabi a taron masu ruwa da tsakin APC.
Masu zafi
Samu kari