Latest
Za a ji kotu a Kano ta soke kwace filin da gwamnati ta yi wa Tiamin, ta umarce ta da biyan diyya da kudin har Naira biliyan 2.6 don ragewa kamfanin sara.
An samu Hamdiyya Sidi Shafif a dajin Zamfara bayan sace ta a Sokoto. Ta fadi yadda aka sace ta a Sokoto da yadda aka mata allura a dajin Zamfara saboda rashin lafiya
Yayin da siyasar 2027 ke ƙara kankama, wasu manyan Arewa ƙarƙashin kungiyar Northern Bridge Builders Forum, sun ce Shugaba Bola Tinubu ne zaɓinsu a 2027.
Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu ya ce gwamnatinsa na daukar sababbin matakai domin yakar rashin tsaro a fadin jihar baki daya duba da ƙaruwar matsalar.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Peter Obi, ya yi magana kan zargin da aka jefe shi da shi na cewa ya gana da Shugaba Bola Tinubu a birnin Rome.
Shugabannin APC a jihohin Arewa ta Tsakiya guda shida sun amince da tazarcen Bola Tinubu a wani taro da suka yi a Abuja. Adbullahi Ganduje ya yabawa Tinubu.
Al'umma sun sha mamaki bayan gano wani otal da ake aikata badala a cikin wata makarantar firamare da ke karamar hukumar Esan ta Yamma a jihar Edo.
Za a ji yadda hadakar Atiku Abubakar ta karyata rahotannin cewa ta zabi jam’iyyar ADC don zaben 2027, ta kuma nesanta kanta daga jita-jitar ba Salihu Lukman mukami.
Jam'iyyar ADC da aka ce Atiku Abubakar, Peter Obi da Nasir El-Rufa'i za su hadu a cikinta za ta yi taron gaggawa domin fitar da matsaya kan hadakar yan adawa a 2027.
Masu zafi
Samu kari