Latest
Kungiyar Northern Nigeri'as Progressive Youth Assembƙy ts shawarci mai girma Bola Tinubu ƴa zabi Sanata Barau a matsayin mataimakinsa a zaben shekarar 2027.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da cewa wani mutumi ya hau katon allon sanarwa a daidai gadar Lado, ya ce ba zai sauko ba sai wasu mutane sun je wurin.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon hadin shugaban kasa, Hakeem Baba Ahmad ya ce babu bambanci a tsakanin halayen shugabannin APC da na hadakar Atiku Abubakar.
Wasu 'yan bindiga da ba a san ko waye ba sun tare hanya a jihar Benue. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da fasinjojin da ke kan hanyar zuwa birnin Makurdi.
Harin Iran ta katae wutar lantarki a sassa daban-daban na Isra'ila, rahoto ya nuna akalla yahudawa 8,000 sun faɗa dubu, ana ci gaɓa da kokarin gyara lamarin.
A labarin nan, za ji cewa kasar Koriya ta Arewa ta yi tir da yadda Amurka da kasahen Turai ke goyon bayan harin Isra'ila a Gabas ta Tsakiya, musamman Iran.
Rundunar ƴan sanda ta bayyana cewa abin fashewa na UXO ne ya tarwatse a cikin kayan ƴan gwangwan a Kano, ba bam ba ne kamar yadda mutane ke yaɗawa.
Masana tattali sun nuna fargabar harin da Amurka ta kai Iran zai iya jawo tashin farashin mai zai shafi tattalin arzikinta. An ce lamarin zai jawo tashin farashi
Iran ta rataye Mohammad-Amin Mahdavi Shayesteh a safiyar Litinin saboda samunsa da laifin yi wa gwamnatin Iran leƙen asiri. Amnesty ta tayar da jijiyar wuya.
Masu zafi
Samu kari