Latest
Kotu ta yankue hukuncin Malami ya biya lauyoyin Sunday Igboho N50,000 bisa wasu dalilai da aka bijiro dasu a gaban kotun da ke zama a Ibadan ta jihar Oyo a kudu
Za a ji an tsinci Shugaban Afghanistan, Ashraf Ghani bayan ya tsere daga fadar Shugaban kasa. Ashraf Ghani da Iyalansa sun bayyana a kasar United Arab Emirates.
Gwamnan Jihar Plateau Simon Lalong ya sassauta dokar hana zirga-zirga na awa 24 da aka saka a karamar hukumar Jos ta Arewa, bayan kisar matafiya a kan hanyar
Duk da an kafa dokar hana fita, an sake hallaka wasu mutane a Jihar Filato. Shugaban kungiyar mutanen Irigwe yace an kashe masu mutum biyar a lokacin kulle.
Gwamnatin Jihar Kaduna ta umurci makarantu su fara budewa daga ranar 18 ga watan Agustan shekarar 2021 domin daliban JSS III da za su rubuta jarrabawar kammala
Jam’iyyar PDP ta ce gwamnatin APC ta durkusa tattalin arzikin Najeriya. PDP ta ce ysohon Sarkin Kano, Sanusi ya fito da abin ake fada game da tattalin arziki.
Za a kashe Naira Miliyan 650 a kan karnukan da suke gadi a filin jirgin sama. Ministan harkokin jirgin saman yace duka takardunsa sun samu shiga a taron FEC.
Akalla sojojin Najeriya bakwai ne 'yan bindiga suka harbe har lahira a jihar Katsina. An kashe sojojin ne a kauyen Kadobe a ranar Litinin, 16 ga watan Agusta.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa, har yanzu yana raye duk da fama da ya yi da azababben ciwon suga atsawon shekaru sama da 30.
Masu zafi
Samu kari