Latest
Tsohon Shugaban kasan mulkin Soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wanda aka fi sani da IBB Maradona ya bayyana yadda marigayi Janar Sani Abacha ya dane karag
Wata kungiyar da ke fafutukar Atiku ya zama shugaban kasa ta bayyana ajiye aikinta ga Atiku, ta koma tsagin wani dan takara saboda Atiku bai tsinana musu komai.
Ya zama dole gwamnatin tarayyar Najeriya ta jajircew ta ceto kasar daga rushewa ta hanyar cire tallafin man fetur, Kungiyar Kirista ta Najeriya, NCF, gammayar m
Sanatocin Najeriya sun gabatar da wani kudiri da ke neman a hana masu gidajen haya karbar kudin shekara daga masu yin haya, cewa ba kowa ne ke da karfin ba.
Uwargidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari ta bukaci jam’iyyar APC da ta dinga bai wa mata mukamai masu tsoka a cikin jam'iyyar domin samun cigaba.
Shugaba Muhammadu Buhari ya aika sakon jaje ga Gwamnatin haddadiyar daular larabawa UAE bisa harin makami mai linzami da aka kai kusa da birnin Abu Dhabi, babba
Mai magana da yawun shugaban kasa, Malam Garba Shehu, ya bayyana yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya zama mai karya lagon sace kudin al'ummar kasar nan.
Wasu yan bindiga da ake zargin suna da alaƙa da ƙungiyar Boko Haram, sun bindige Basarake har lahira a cikin gidansa, kuma sun kashe matashin yaro a Adamawa.
Bola Tinubu da tsohon Shugaban AlphaBeta za su sasanta a wajen kotu. Kwanaki Dapo Apara ya shigar da karar Tinubu, yana zarginsa da satar kudi daga kamfanin.
Masu zafi
Samu kari