Latest
Rahoton da muka samu daga babban birnin jihar Abia ya bayyana ceqa wata Tankar dakon maɓ fetur ta fashe ta kama da wuta a tsakiyar gidan mai dake hanyar Aba.
Fiye da malaman addinai na Kirista da musulunci sun taru a Abuja ranar Juma’a suna nuna goyon baya ga gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello don ya zama shugaban kasa
Mazauna kauyaku tara da ke karkashin Jihar Zamfara sun koka akan yadda ‘yan bindiga suka tura musu wasika suna bukatar makudan kudade a matsayin haraji a hannun
Dahiru Sani, abokin Abdulmalik Tanko, makashin Abubakar Hanifa ya bayyana wata cin amana da ya masa a lokacin da suke aiki tare a wata makaranta mai zaman kanta
An tsinci gawawwakin mutane a wani yasasshen asibitin gwamnati da ke Elele Alimini wacce anguwa ce a karamar hukumar Emohua. Shugaban karamar hukumar, Dr Chidi
Matasan arewa karkashin kungiyar Arewa Youth Assembly, sun yi kira ga fitattun yan kasuwa a kasar su fito su ceci kasar ta hanyar yin takarar shugabancin kasa a
Wani lauya ya danganta kama tsohon Kwamishinan Ayyuka a jihar, Mu'azu Magaji, da zargin wallafa hoto na ɓata suna da ya yi a dandalin sada zumunta. Lauyan ya ba
Hakazalika, ya ce amma jam’iyyar na aiki kan tsarin, wanda ya ce za a sanar da mafita bayan majalisar zartarwar jam'iyyar ta APC ta yanke shawari kan batun.
Babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasar nan PDP ta soki matakin fasa zuwa jihar Zamfara da shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya ce wannan nuna gaza wa ce a fili .
Masu zafi
Samu kari