Latest
Shugaban jam’iyyar hamayya ta NNPP, Farfesa Rufai Ahmed Alkali, ya ce jam’iyyarsu da ake yi lakabi da mai kayan marmari za ta ba mutane mamaki a zaben 2023.
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun harbe wani tsohon shugaban jam’iyyar PDP a karamar hukumar OrukAnam a jihar Akwa Ibom, Ntefre.
CAN roki kiristoci da su dunga mutunta koyarwar addinin sauran mutane, inda ta bayyana cewa akwai bukatar dukka makarantun addini su dunga koyar da mabiyansu il
Iyayen ɗalibar kwalejin Shehu Shagari da ke Sakkwato sun ce sun barwa Allah komai kan kisan da aka yi wa ɗiyarsu wacce ake zargi da ɓatanci ga fiyayyen halitta.
Wani jami'in gidan yari dauke da makami da ke aiki da gidan yarin Goron Dutse a jihar Kano ya tafka kuskure, inda ya harbe wani dan kasuwa har lahira bayan wata
Za a ji yadda Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya ayyana Minista a matsayin magajin Buhari duk da ya yi wa Bola Tinubu alkawarin mara masa baya a zaben 2023.
Karamin ministan albarkatun Man Fetur, Timipre Sylva, ya janye daga kudirinsa na takarar shugaban ƙasa karkashin inuwar APC a zaɓen 2023 ya koma bakin aikinsa.
Rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu mutane biyu da ake zargi da hannu a kisan dalibar Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari da ke Sokoto, Deborah Samuel, da ta du
Kungiyar kare hakkin bil’adama ta HURIWA, a ranar Litinin, ta nemi jami'an SSS da su kama babban limamin Jami’ar Bayero Kano, Sheikh Abubakar Jibril bisa zargin
Masu zafi
Samu kari