Latest
Tsohon ministan wasanni, Solomon Dalong ya bukaci tsofaffin yan siyasar da ke neman shugabancin kasar a babban zaben 2023 mai zuwa da su hakura su barwa matasa.
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace yaya da kaninsa da surukinsu a yayin da suke taro na yin sulhu tsakanin ma'aurata a ji
Rabiu Musa Kwankwaso ya nemi takara a 2014 da zaben 2019. Mun tattaro wasu kalubale da ‘dan siyasar zai iya fuskanta a hanyar cin ma wannan buri a zaben 2023.
Wata babbar kotu a babban birnin jihar Filato, Jos, ta raba auren Ifeanyi Nnadili, da Sadiya Adamu, saboda matar da cika ɗaukar zafi da gaba da mijinta na aure.
Makonni biyu bayan dakatad da cire tallafin man fetur da gwamnatin tarayya tayi, asusun lamunin duniya IMF ya sake kira ga Najeriya tayi gaggawa cire tallafi.
TVCNews na ruwaito cewa yanzu haka yan bindiga suna bude wuta Garun-Gaba, hanyar Zungeru-Kontagora dake jihar Neja. Wani mai idon shaida wanda ke kan tafiya.
Ministan Shari'a kuma Antoni Janar na ƙasar nan, Abubakar Malami, ya faɗi shirin da gwamnatin shugaban ƙasa Buhari ke yi kan masu ɗaukar nauyin ta'addanci.
'Yan Najeriya sun yi zazzafan martani game tsadar man fetur da ake fuskanta a wasu yankunan kasar nan. Layin man fetur ya yi yawa, lamarin da ya fusata 'yan kas
Wasu jiga-jigan siyasa daga jam'iyyu daban-daban da kungiyoyi zasu kaddamar da sabuwar jam'iyyar siyasa a mako mai zuwa. Wadanda ake sa ran zasu kafa wannan.
Masu zafi
Samu kari