Latest
A halin yanzu an samu rubabben man fetur wanda yake yawo. Ana zargin kamfanonin da suka shigo da wannan mai daga kasar Belgium ba tare da an ankara ba su ne MRS
Yunkurin kungiyar ta'addanci ta ISWAP na hadewa da kungiyar ta'addancin Boko Haram ya gagara tun shekarar da ta gabata bayan ISWAP ta fada wa dajin Sambisa.
Wata kotun jihar Legas dake Ikeja ranar Laraba ta garkame jami'an hukumar Sibil Defens -Amarachukwu Asonta da Adebayo Ajayi, 32 kan zargin laifin fashi da makam
Shugaban kamfanin mai na kasa, Malam Mele Kolo Kyari ya fito ya yi wa mutanen Najeriya bayani a kan yadda man fetur na banza ya shigo Najeriya kwanakin baya.
Rundunar 'yan sandan jihar Yobe a ranar Laraba ta ce wani matashi mai shekaru ashirin a duniya mai suna Mai Goni, ya halaka mahaifin sa mai suna Goni Kawu.
A wajen wani taro da aka yi a Abuja, Yan adawa a majalisar tarayya sun yi watsi da Atiku, Tambuwal da Wike sun nuna goyon baya ga Sanata Anyim Pius Anyim a 2023
Abdul Saheer ya bada labarin yadda Ali Nuhu ya ga mai tallar awara ta yi bari,ya dauko kudin da yayi aiko ko aljihu bai saka ba ya bata kyauta,yace ta bar kuka.
Ɗalibar dake karatu a sashin koyon harsunan Afirka na jami'ar Obafemi Awolawo, Ajibola Ayomikun, ta riga mu gidan gaskiya sanadiyyar faɗa wa ramin Bahaya .
Wata kungiya ta dattawan jam’iyyar APC a jihar Kano ta sanya baki a rikcin cikin gida da ya dabaibaye jam’iyyar tsakanin bangaren Sanata Shekarau da na Ganduje.
Masu zafi
Samu kari