Latest
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya gina wa jama'ar Malari gidaje 803 a kauyensu. Ya gwangwaje jama'ar N58.5m da kayan abinci ga magidanta.
Kungiyar tsoffin shugabannin kananan hukumomi na jam’iyyar PDP a jihar Jigawa na zawarcin dan tsohon gwamnan jihar, Mustapha Lamido, don ya fito takarar gwamna.
Gwamnonin jam'iyyar APC gudana biyu sun ziyarci shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, game da babban taron jam'iyya dake tafe a ranar 26 ga watan Fabrairu, 2022.
Garuruwan da ke da ke tsakanin Jihar Gombe da Jihar Adamawa a arewa maso gabashin kasar nan, sun rikice bayan wani rikicin ya afka garin Nyuwar da ke Jihar Gomb
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na Jihar Filato, Hon. Latep Dabang da daruruwan mabiyan sa sun koma jam’iyyar PDP daga jam’iyyar APC, Vanguard ta ruwaito. Dama an
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya ba jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) tabbacin cewa kwanan nan za ta tarbi masu sauya sheka daga jam'iyyu.
Gwamnan Jihar Ebonyi David Umahi ya bada umurnin dakatar Babban Sakataren Hukumar Bada Agajin Gaggawa na Jihar Ebonyi, Mr Ozioma Eze ba tare da bata lokacin ba,
Indiya - Duk da rufe makarantu, har yanzu ana cigaba da zanga-zanga kan Hijabi kan hana mata Musulmi saka Hijabi a wata kwalejin jihar Karnataka da ke kudancin.
Hukumar rarraba wutar lantarki na Ibadan, IBDEC, ta ce Gwamnatin Jihar Oyo, ba bisa ka'ida ba, ta rufe mata ofisohinta saboda yanke wutar lantarki na Sakatariya
Masu zafi
Samu kari