Latest
Rabi'u Kwankwaso,tsohon gwamnan jihar Kano, ya ce Peter Obi, dan takarar shugabancin kasa a Labour Party,shi ya dace ya zama abokin takarar shi da ya koma NNPP.
Jami'an tsaro sun tsinci rubabbun gawarwakin wani dan kasuwa, Lawrence Olorungbon, matarsa da yaransu uku a cikin gidansu da ke yankin Apapa ta jihar Lagas.
Mahaifar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta Daura dake jihar Katsina ta fuskanci bayyananne canji tun lokacin da shugaban kasar ya dare mafadun iko tun 2015.
Gwamna Nyesom Wike ya ce da gwamnonin kudancin Najeriya aka hada-kai, aka doke shi a PDP, Wike ya koka, ya ce Gwamnonin Kudu suka taimakawa Arewacin Najeriya.
A wata doguwar tattauna, Rabiu Musa Kwankwaso ya dauko tarihinsa a siyasa da yadda ya gawurta har yake neman mulkin Najeriya da irin gudumuwar da ya bada a baya
Jami'an tsaron hadin guiwa ta kasashe (MNJTF) yayin kokarin ganin karshen ta'addanci a yankin tafkin Chadi, ta na cigaba da samun nasarori kan yakar ta'addanci.
Bayan kwashe makwanni ana shirye-shiryen gudanar da babban taronta zaben fidda gwani na shugaban kasa, ga dukkan alamu al’amura sun fara tafiya a jam’iyyar APC.
An bukaci kwamitin tantance 'yan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC da ya kori Bola Tinubu, tsohon gwamnan Legas, saboda alamomin tambaya game cancantar ili
Tsohon sanatan Kano ta tsakiya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce sun shiga NNPP ne domin cika burin mutanen Najeriya na samun shugabanci nagari wanda zai ceto
Masu zafi
Samu kari