Latest
A ranar Laraba, babbar kotun Kubwa da ke Abuja ta umarci wani mai aski, Isaac Clement mai shekaru 21 da ya dinga share ofishin ‘yan sanda na tsawon kwana 90, Va
Wani matashin mai siye da diyarwa a jahar Kaduna zai sha Bulala Bakwai bisa kama shi da satar Buhunan gishiri da na Fulawa a kasuwa Kawo dake cikkn garin Kaduna
Shugaban NDLEA, Buba Marwa, ya kai ziyarar ba-zata hedkwatar hukumar 'yan sanda inda ya gana da Sifeta Janar Alkali Baba kan hannun Kyari a safarar kwayoyi.
Wata cibiyar kiwon lafiya a kasar yammacin duniya; kasar Amurka ta samar da hanyar magance cutar kanjamau. Wata mata ta samu sauki daga cutar a wannan shekarar.
Ministan Koyar da Sana'o'i na Jamhuriyar Nijar, Kassoum Mamane Moctar, a ranar Talata ya ce kasarsa ta gamsu da tsare-tsare da ayyukan da gwamnatin Gwamna Abdul
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo na jagorantar zaman majalisar zartarwa a zauren fadar shugaban kasa da ke Abuja a ranar Laraba, 16 ga watan Fabrairu.
A nan nahiyar Afrika, shugaban kasa ya ce zai fara biyan matasa masu zaman banza kudaden alawus duk wata. Shugaban na Aljeriya ya bayyana haka ne a wata hira.
Tsageru sun halaka mutane da dama a yayin wani hari da suka kai sabuwar kasuwar shanu ta Abia da ke Omumauzor, karamar hukumar Ukwa West da ke a jihar Abia.
Wasu manyan ƙusoshon jam'iyyar PDP sun fara kokarin hana sanata daga jihar Ekiti sauya sheka zuwa wata jam'iyya bayan ta fusata da abin da aka mata a jam'iyya.
Masu zafi
Samu kari