Latest
Kotun koli ta tarayyan Najeriya ta tabbatar da hukuncin Kotun ɗaukaka ƙara kan tsohon daraktan hukumar yan fansho ta ƙasa, John Yakubu, na zaman gidan Yari.
An kama wani dan kasar Amurka dauke da bindigu a filin tashi da saukan jiragen sama na Mohammed Murtala (MMIA) a Legas. Fasinjan, namiji, (da aka sakaya sunansa
’Yan bindigan da suka sace dalibai kwalejin lafiya ta fasaha da ke Tsafe, hedkwatar karamar hukumar Tsafe ta Jihar Zamfara basu yi harbi ko daya ba a cewar wani
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC kuma jigonta ta bayyana irin kwarewar da yake dashi da kuma yadda yake da tunanin kawo ci gaba kasar nan fiye da kowa.
Tsakanin Junairu zuwa watan Maris na shekarar bana, an kashe kusan mutane 3, 000. Jihohin da suka fi fuskantar wannan matsala sun hada da Neja, Kaduna, Zamfara.
Wasu 'yan bindiga sun tare motar daukar fasinja, sun yi awon gaba da wasu mutane takwasi ciki har da direba. 'Yan sanda sun fara aikin ceto mutanen da aka sacen
Ademola Adebusoye da masoyiyarsa, Titilope Adebusoye, sun yi aure a 2020 a Legas, sannan ya bayyana farincikinsa na yadda suka yi dan kwarya-kwaryar shagalin.
Ɗan takarar ƙujera lamba ɗaya a Najeriya karkashin inuwar babbar jam'iyyar hamayya, Pius Anyim, ya sha alwashin kawo sauyi a Najeiya cikin shekara ɗaya a mulki.
Yan bindigan da suka kai hari jirgin kasan Abuja, suna bukatar a saki kwamandojinmu 16 dake tsare hannun gwamnati don su saki wadanda suka sace a harin ranar.
Masu zafi
Samu kari