Latest
An bada asusun yakin neman zaben shugaban kasa da nufin Peter Obi ya kai labari a takaran da yake yi. Tun a jiyan dai wasu masoya sun fara aikawa da kudinsu.
An samu wani babba a jam’iyyar APC da ya bayyana gaskiyar halin da Bola Tinubu yake ciki. Wannan jigo a tafiyar APC ya fadi halin da ya ga Bola Tinubu a Legas.
Za a ji Bola Tinubu zai kara mutane 2, 000 a kwamitin kamfe bayan rigima ta barke a takarar APC. Da alama ‘Dan takarar shugaban kasan zai busa bayan ya ciza.
An yi ta hayaniya a soshiyal midiya a ranar Asabar 24 ga watan Satumba, lokacin da jami'an tsaro suka kama hatsabibin mai garkuwa, wanda ke cikin masu garkuwa d
Jami'an tsaro na hadin gwiwa ta Base 14 Boi a karamar hukumar Bogoro sun kama wani Andrew Godwin da ake zargin likitan bogi ne a Bauchi. An kama wanda ake zargi
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya bayyana kadan daga abubuwan da ya shirya idan ya gaji kujerar Buhari bayan zaben 2023.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Accord ya bude wasu daga kudurorin da ke ransa kuma ya shirya yiwa 'yan Najeriya idan ya gaji Buhari a zaben 2023 mai zuwa
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi ya sha alwashin ba zai yi sasanci da yan bindiga ba idan an zabe shi shugaban kasa a babban zaben
Birnin tarayya - Akalla mambobin kwamitin gudanarwan jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party PDP sun mayar da kudi N122.4 million baitul malin jam'iyyar.
Masu zafi
Samu kari