Latest
Za a ji shugaban jam’iyyar NNPP a Katsina ya yi kira ga Mai girma Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ajiye mulki, Jam’iyyar NNPP ta koka kan batun tsaro.
Rotimi Amaechi, tsohon ministan sufuri, ya ce daliget din da suka sayar da kuri'unsu a zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam'iyyar APC suna nadamar abin da
Siyasar Najeriya ta ɗauki sabon babi yayin da yan takarar shugaban ƙasa suka fara musayar yawu, Peter Obi na LP ya sauke yatsan da Atiku ya nuna masa kan 2023.
n kwashe dalibai daga makarantar sakandare ta tarayya, FGC, Kwali, Abuja daga dakunan kwanansu bayan harin da yan bindiga suka kai wani gari da ke kusa da makar
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya sake caccakar abokin hamayyarsa Bola Tinubu na jam’iyyar APC mai mulki a zaben 2023 mai zuwa.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Chief Olusegun Obasanjo, ya tausasa zukatan ma'abota amfani da kafafen sada zumuntar zamani bayan bidiyonsa yana rawa ya bazu.
A wata hira da aka yi dashi, kwamishinan 'yan sandan jihar Kano ya bayyana irin takaicin da yake ji game da alakar 'yan ta'adda da wasu alkalai a Najeriya.
Mai jaridar Sahara Reporters ya fallasa Garba Shehu, ya zarge shi da zagon-kasa. ‘Dan takaran shugaban kasan na AAC ya ce bai taba fadawa kowa labarin nan ba.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai garzaya kasar Liberia inda zai sauka a birnin Monrovia a ranar Talata domin halartar murnar cike shekaru 175 'yancin kai.
Masu zafi
Samu kari